-
Sudan ta yi barazanar rufe iyakarta da kasar Sudan ta kudu.
Mar 18, 2016 00:31Magabatan Khartum sun zarki kasar Sudan da taimakawa kungiyoyin 'yan tawayen kasar tare da yin barazanar rufe iyakarsu.
-
Wata Kotun Afirka Ta Kudu Ta Zargin Gwamnatin Kasar Da Gazawa Wajen Kama Shugaba Al-Bashir
Mar 16, 2016 13:53Kotun daukaka kara a kasar Afirka ta Kudu ta bayyana gazawar da gwamnatin kasar ta yi na kama shugaban kasar Sudan Umar Hasan al-Bashir a lokacin da ya halarci taron shuwagabanin kasashen kungiyar Tarayyar Afirka a kasar da cewa wani wulanci da cin mutumci ne bugu da kari kan karen tsaye ga umurnin kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka wacce ta fitar da sammaci kama shugaban na Sudan.
-
MDD ta yi alawadai kan harin da aka kaiwa Dakarun sulhu na Majalisar a yankin Darfur
Mar 11, 2016 05:27Babban Saktaren MDD ya yi alawadai kan harin da aka kaiwa Dakarun sulhu na Majalisar a yankin Darfur na kasar Sudan
-
Shugaban Kasar Chadi Idris Deby Ya Fara Wata Ziyarar Aiki A Kasar Sudan
Mar 09, 2016 02:02Shugaban kasar Chadi ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Sudan domin tattauna batun bunkasa harkar tattalin arzikin kasashen biyu da kuma matsalolin tsaro da suke ci gaba da addabar kasashen da suke makontaka da su.
-
Jana'izar Hassan al-Turabi A kasar Sudan
Mar 06, 2016 09:53Sudan: Jana'izar Hassan Turabi A Birnin Khartum
-
Mutuwar Hassan al-Turabi Na Sudan
Mar 05, 2016 16:12Dr. Hassan al-Turaby Na Sudan ya Rasu Yana Dan Shekaru 84
-
Rikicin yankin Darfur ya raba Mutane sama da million biyu da mahalinsu
Mar 04, 2016 00:39MDD da kungiyar AU sun bayyana cewa rikici tsakanin sojojin Sudan da 'yan tawaye ya yi sanadiyar raba mutane sama da million biyu da mahalinsu a yankin Darfur dake yammacin kasar
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Karin Yawaitar 'Yan Gudun Hijirar Sudan
Feb 25, 2016 08:59Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan karin yawaitar 'yan gudun hijira a lardin Darfur da Arewa da ke yammacin kasar sakamakon ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnati da na 'yan tawayen kasar.
-
Dubban 'Yan Tawayen Sudan Da SUke Yankin Darfur Sun Mika Makamansu Da Nufin Shiga Tattaunawa Da Gwamnatin Kasar
Feb 19, 2016 01:08Dubban 'yan tawayen kungiyar Sudan Liberation Movement bangaren Abdul-Wahid al-Nur da ke yankin Darfur a yammacin kasar Sudan sun mika makamansu ga gwamnatin kasar da nufin shiga cikin zaman tattaunawan sulhu.
-
Gwamnatin Sudan Ta Ce Bata Karbi Wasikar Gayyata Ta Sulhu Daga Tarayyar Afrika Ba
Feb 18, 2016 02:23Gwamnatin kasar Sudan ta ce bata karbi wata wasikar gayyata