Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Sudan Ta Kudu: Fada Ya Sake Barkewa A Tsakanin Sojojin Gwamnati Da 'Yan Tawaye

    Sudan Ta Kudu: Fada Ya Sake Barkewa A Tsakanin Sojojin Gwamnati Da 'Yan Tawaye

    Sep 15, 2018 09:23

    Kwanaki biyu bayan rattaba hannu akan yarjejeniyar sulhu, fada ya sake barkewa a tsakanin sojojin da suke biyayya ga shugaban Kasar Sudan ta kudu da tsohon mataimakinsa.

  • Gwamnati da 'Yan tawayen Kasar Sudan Ta Kusu Sun Sake Rattaba Hannu Akan Yarjejeniyar sulhu

    Gwamnati da 'Yan tawayen Kasar Sudan Ta Kusu Sun Sake Rattaba Hannu Akan Yarjejeniyar sulhu

    Sep 13, 2018 07:44

    Shugaba Silva Kiir da tsaohon mataimakinsa Riek Mahcar ne su ka rattaba hannu akan 'yarjejeniyar a jiya Laraba a birnin Addis Ababa na kasar Habasha

  • Hatsarin Jirgin Sama Ya Ci Rayukan Mutum 20 A Sudan Ta Kudu

    Hatsarin Jirgin Sama Ya Ci Rayukan Mutum 20 A Sudan Ta Kudu

    Sep 09, 2018 19:18

    Hukumomin Kasar Sudan Ta Kudun sun sanar da mutuwar mutum 20 sanadiyar hatsarin jirgin saman fasinja a Juba babban birnin kasar

  • An Daure Wasu Sojojin Sudan Ta Kudu Saboda Samunsu Da Laifin Fyade Da Kisan Gilla

    An Daure Wasu Sojojin Sudan Ta Kudu Saboda Samunsu Da Laifin Fyade Da Kisan Gilla

    Sep 06, 2018 16:41

    Wata kotun soji a kasar Sudan ta Kudu ta yanke wa wasu sojoji guda 10 hukuncin dauri a gidan maza saboda samunsu da laifin yin fyade wa wasu mata masu ba da agaji bugu da kari kan kashe wani dan jarida a wani hari da suka kai wani hotel a birnin Juba, babban birnin kasar a shekara ta 2016.

  • Sudan Ta Kudu: Machar Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Sulhu Ta Karshe

    Sudan Ta Kudu: Machar Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Sulhu Ta Karshe

    Aug 31, 2018 06:30

    Madugun 'yan tawayen kasar Sudan ta kudu Riek machar ya sanya hannu kan yarjejeniyar sulhu ta karshe wadda za ta kawo karshen yakin basasar da kasar ta yi fama da shi.

  • Yan Tawayen Kasar Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Sabuwar Yerjejeniya Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    Yan Tawayen Kasar Sudan Ta Kudu Sun Amince Da Sabuwar Yerjejeniya Tsakaninsu Da Gwamnatin Kasar

    Aug 29, 2018 12:16

    Ministan harkokin wajen kasar Sudan Mohammad Al-dirdiri ya bayyana cewa , a wani tattaunawa da ya yi da shugaban yan tawayen shugaban ta Kudu Riek Marchar ya amince da sabuwar yerjejeniyar sulhu tsakanin kungiyarsa da gwamnatin shugaba Silva Kiir.

  • Sudan Ta Kudu Ta Ci Gaba Da Hakon Danyen Man Fetur

    Sudan Ta Kudu Ta Ci Gaba Da Hakon Danyen Man Fetur

    Aug 27, 2018 16:53

    Gwamnatin kasar Sudan ta kudu ta dawo da hakar danyen man fetur a kasar da kuma tura shi zuwa kasar Sudan ta domin fitar da shi zuwa kasashen ketare.

  • Sudan Ta Kudu Ta Zargi Amurka Da Kasashen Turai Da Yin Kafar Ungulu Ga Matakan Sulhu A Kasar

    Sudan Ta Kudu Ta Zargi Amurka Da Kasashen Turai Da Yin Kafar Ungulu Ga Matakan Sulhu A Kasar

    Aug 14, 2018 07:14

    kakakin gwamnatin Sudan ta Kudu ya zargi kasar Amurka da kawayenta na kasashen yammacin Turai da yin kafar ungulu ga duk wani matakin sulhu da ake dauka a kasarsa.

  • Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Yi Wa 'Yan Tawaye Afuwa

    Sudan Ta Kudu : Salva Kiir Ya Yi Wa 'Yan Tawaye Afuwa

    Aug 09, 2018 14:52

    Shugaban Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya sanar da yin afuwa ga dukkan 'yan tawayen kasar, ciki har da tsohon mataimakinsa kana babban abokin hammayarsa Riek Mashar.

  • MDD Ta Yi Maraba Da Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Sudan ta Kudu

    MDD Ta Yi Maraba Da Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Sudan ta Kudu

    Aug 07, 2018 10:38

    Babban sakatare na Majalisar Dinkin Dunita, Antonio Guterres, ya yi maraba da yarjejeniyar zaman lafiya da raba mulki da bangarorin dake rikici a Sudan ta Kudu suka cimma a tsakaninsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS