-
Sudan Ta Kudu: Bangarorin Da Ke Rikici Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Sulhu
Aug 06, 2018 05:50A yammacin jiya ne bangarorin gwamnati da na 'yan tawaye da sauran bangarorin al'umma a kasar Sudan ta kudu, suka rattaba hannu kan yarjejeniyar sulhu a birnin Khartum na kasar Sudan.
-
Salva Kiir: Dukkanin Bangarori Za Su Yi Aiki Da Yarjejeniyar Sulhu
Aug 04, 2018 19:08Shugaban kasar Sudan ta kudu Salva Kiir ya jaddada cewa, dukkanin bangarori na gwamnati da kuma 'yan tawaye za su yi aiki da yarjejeniyar sulhu da za a rattaba wa hannu a gobe Lahadi.
-
MDD Ta Yaba Da Yarjejeniyar Da Bangarorin Sudan Ta Kudu Suka Cimma
Jul 27, 2018 05:45Majalisar Dinkin Duniya ta yaba da yarjejeniyar da bangarorin dake gaba da juna a Sudan ta Kudu suka cimma.
-
Sudan Ta Kudu: An Cimma Yarjejeniya Kan Raba Madafan Iko
Jul 26, 2018 06:57Gwamnati da 'yan tawayen Sudan ta kudu sun cimma yarjejeniya akan raba madafan iko a tsakaninsu
-
Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Ya Bayyana Shirinsa Na Kafa Gwamnatin Hadin Kan Kasa
Jul 19, 2018 19:11Shugaban kasar Sudan ta Kudu ya bayyana shirinsa na kafa gwamnatin hadin kan kasa karkashin yarjejeniyar sulhun da aka cimma tsakanin gwamnatinsa da 'yan tawayen kasar.
-
Cacar Baki Tsakanin Sudan Ta Kudu Da Wasu Kasashen Yamma
Jul 19, 2018 05:44Cacar baki ta kaure tsakanin Sudan ta Kudu da wasu kasashen yamma hudu, bayan da wasu jami'ansu, suka soki halin da ake ciki a wannan jinjirar kasa dake gabashin AFrika.
-
Sudan Ta Kudu Za Ta Sanya Hannu Kan Yarjejjeniyar Raba Mikami Da bangaren 'Yan Tawaye.
Jul 18, 2018 18:14Ma'aikatar harakokin wajen Sudan ta sanar da cewa gwamnatin Sudan ta kudu da bangaren 'yan tawayen kasar sun cimma matsaya na raba mikami a tsakaninsu.
-
Kwamitin Tsaron MDD Ya Kakaba Takunkumin Hana Sayar Da Makamai Ga Sudan Ta Kudu
Jul 14, 2018 18:55Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya kada kuri'ar amincewa da daftarin kudurin neman haramta sayar da makamai ga kasar Sudan ta Kudu.
-
Sudan Ta Kudu : An Tsawaita Wa'adin Mulkin Salva Kiir
Jul 12, 2018 16:47Majalisar dokokin Sudan ta Kudu, ta amince da dokar tsawaita wa'adin mulkin hukumomin rikon kwarya na kasar da shekaru ukku, ciki har da na shugaban kasar Salva Kiir.
-
Sudan Ta Kudu: "Yan Tawaye Sun Zargi Gwamnati Da Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Jul 12, 2018 06:38Kakakin 'yan tawayen na Sudan ta kudu Lam Paul Gabriel ya ce; sojojin gwamnati 200 sun kai wa yan tawayen hari wanda hakan keta yarjejeniyar tsagaita wuta ce