-
Iran : Zarif Na Halartar Taron Gaggawa Na OIC Kan Kisan Gillan New Zealand
Mar 22, 2019 07:33A yammacin jiya Alhamis ne ministan harkokin wajen kasar Iran, Dakta Muhammad Jawad Zarif ya isa birnin Istanbul na kasar Turkiyya don halartar taron gaggawa na kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC da nufin tattauna harin ta'addancin da aka kai wa masallata a wasu masallatai guda biyu na kasar New Zealand.
-
Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5
Mar 18, 2019 11:58A Burkina Faso, sojojin kasar biyar ne suka rasa rayukansu a wasu jerin tashin bama-bamai kirar gargajiya a gabashin kasar.
-
'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16
Mar 17, 2019 18:39Wasu ‘yan bindiga sun kai hari akan wani sansanin sojan Mali da yake a tsakiyar kasar tare da kashe sojoji 16.
-
New Zeland : Hare-Haren Ta'addanci Kan Masallatai Sun Yi Ajalin Musulmai 49
Mar 15, 2019 08:13Rahotanni daga New Zeland, na cewa mutum 49 ne suka rasa rayukansu, kana wasu ashirin na daban suka raunana a yayin wasu tagwayen hare haren bindiga da aka kai kan wasu masallatai biyu a yankin Christchurc.
-
Rouhani Ya Bukaci Pakistan Da Ta Dau Tsauraran Matakai Kan ‘Yan Ta’adda
Mar 10, 2019 10:06Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya kirayi kasar Pakistan da ta dau tsauraran matakan da suka dace wajen fada da ‘yan ta’addan da suke ci gaba da yin barazana ga tsaron kasar Iran.
-
Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi
Mar 05, 2019 17:49Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta “Daular Musulunci A Yammacin Afirka” Ta Kori Shugabanta Al Barnawi.
-
Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu
Mar 02, 2019 12:46Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da munanan hare-haren ta'addanci da aka kai Mogadishu, babban birnin Somalia.
-
Ana Samun Galaba A Yaki Da Ta'addanci A Yankin Sahel_Faransa
Feb 23, 2019 16:27Firaministan Faransa, Edouard Philippe, ya bayyana cewa ana samun galaba a yakin da ake da mayakan dake ikirari da sunan jihadi da kuma matalsar tsaro a yankin sahel.
-
An Hallaka Mayakan (IS) Bakwai A Masar
Feb 17, 2019 10:37Rundinar sojin kasar Masar, ta sanar da hallaka mayakan kungiyar (IS), guda bakwai, a yayin da suka kai hari kan wani shingen bincike na soji a arewacin yankin Sinai.
-
Indiya Na Cikin Alhini, Bayan Mummunan Harin Kashmir
Feb 15, 2019 05:32Hukumomi a Indiya, sun yi allawadai da mummunan harin da ya yi ajalin jami'an tsaron kasar akalla 40 a yankin Kashmir.