Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Iran : Zarif Na Halartar Taron Gaggawa Na OIC Kan Kisan Gillan New Zealand

    Iran : Zarif Na Halartar Taron Gaggawa Na OIC Kan Kisan Gillan New Zealand

    Mar 22, 2019 07:33

    A yammacin jiya Alhamis ne ministan harkokin wajen kasar Iran, Dakta Muhammad Jawad Zarif ya isa birnin Istanbul na kasar Turkiyya don halartar taron gaggawa na kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC da nufin tattauna harin ta'addancin da aka kai wa masallata a wasu masallatai guda biyu na kasar New Zealand.

  • Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5

    Tashin Bama-Bamai Ya Yi Ajalin Sojin Burkina Faso 5

    Mar 18, 2019 11:58

    A Burkina Faso, sojojin kasar biyar ne suka rasa rayukansu a wasu jerin tashin bama-bamai kirar gargajiya a gabashin kasar.

  • 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16

    'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Mali 16

    Mar 17, 2019 18:39

    Wasu ‘yan bindiga sun kai hari akan wani sansanin sojan Mali da yake a tsakiyar kasar tare da kashe sojoji 16.

  • New Zeland : Hare-Haren Ta'addanci Kan Masallatai Sun Yi Ajalin Musulmai 49

    New Zeland : Hare-Haren Ta'addanci Kan Masallatai Sun Yi Ajalin Musulmai 49

    Mar 15, 2019 08:13

    Rahotanni daga New Zeland, na cewa mutum 49 ne suka rasa rayukansu, kana wasu ashirin na daban suka raunana a yayin wasu tagwayen hare haren bindiga da aka kai kan wasu masallatai biyu a yankin Christchurc.

  • Rouhani Ya Bukaci Pakistan Da Ta Dau Tsauraran Matakai Kan ‘Yan Ta’adda

    Rouhani Ya Bukaci Pakistan Da Ta Dau Tsauraran Matakai Kan ‘Yan Ta’adda

    Mar 10, 2019 10:06

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya kirayi kasar Pakistan da ta dau tsauraran matakan da suka dace wajen fada da ‘yan ta’addan da suke ci gaba da yin barazana ga tsaron kasar Iran.

  • Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi

    Kungiyar Da'esh A Yammacin Afirka Ta Kori Shugabanta Al'Barnawi

    Mar 05, 2019 17:49

    Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta “Daular Musulunci A Yammacin Afirka” Ta Kori Shugabanta Al Barnawi.

  • Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu

    Somalia : Guteres, Ya Yi Tir Da Mummunan Harin Mogadishu

    Mar 02, 2019 12:46

    Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da munanan hare-haren ta'addanci da aka kai Mogadishu, babban birnin Somalia.

  • Ana Samun Galaba A Yaki Da Ta'addanci A Yankin Sahel_Faransa

    Ana Samun Galaba A Yaki Da Ta'addanci A Yankin Sahel_Faransa

    Feb 23, 2019 16:27

    Firaministan Faransa, Edouard Philippe, ya bayyana cewa ana samun galaba a yakin da ake da mayakan dake ikirari da sunan jihadi da kuma matalsar tsaro a yankin sahel.

  • An Hallaka Mayakan (IS) Bakwai A Masar

    An Hallaka Mayakan (IS) Bakwai A Masar

    Feb 17, 2019 10:37

    Rundinar sojin kasar Masar, ta sanar da hallaka mayakan kungiyar (IS), guda bakwai, a yayin da suka kai hari kan wani shingen bincike na soji a arewacin yankin Sinai.

  • Indiya Na Cikin Alhini, Bayan Mummunan Harin Kashmir

    Indiya Na Cikin Alhini, Bayan Mummunan Harin Kashmir

    Feb 15, 2019 05:32

    Hukumomi a Indiya, sun yi allawadai da mummunan harin da ya yi ajalin jami'an tsaron kasar akalla 40 a yankin Kashmir.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS