-
An Kafa Wata Kotu Da Zata Gudanar Da Shari'ar Tsoffin Shugabannin Kasar Afrika Ta Tsakiya
Oct 24, 2018 15:32Mahukunta a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun sanar da cewa: An kafa wata kotu ta musamman da zata gudanar da shari'a kan tsoffin shugabannin kasar guda biyu dangane da zargin hannu a kunna wutan yakin basasa a kasar.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Gudun Hijira A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Sep 08, 2018 14:27Wasu 'yan bindiga sun sace 'yan gudun hijira 9 tare da aiwatar da kisan gilla kansu a garin Bria da ke Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Kawo Karshen Tashe-Tashen Hankula A Kasar Afrika Ta Tsakiya
Jul 14, 2018 14:24Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci kawo karshen tashe-tashen hankula a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Sabon Rikici Mai Tsanani Ya Barke A Kasar Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya
Jun 23, 2018 06:44Rahotanni daga kasar Afirka ta tsakiya sun bayyana cewar wani sabon rikici mai tsanani ya barke tsakanin kungiyoyi masu dauke da makami da ba sa ga maciji da junansu a kasar.
-
Dakarun Sulhu Sun Yi Watsi Da Zargin Kashe Farar Hula A Afirka Ta Tsakiya
Jun 02, 2018 13:52Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a kasar Afirka ta tsakiya sun yi watsi da zargin da kungiyar Saleka ta yi musu na kisar fararen hula a tsakiyar kasar.
-
Rikici Ya Hallaka Mutum 24 A Kasar Afirka Ta Tsakiya
May 03, 2018 07:22Majiyar asibiti a kasar Afirka ta tsakiya ta sanar da mutuwar mutum 24 sanadiyar rikicin Bangui babban birnin kasar.
-
An Kashe Mutane Akalla 6 A Tashe-Tashen Hankula A Afrika Ta Tsakiya
May 02, 2018 02:00Fada tsakanin jami'an tsaro da yan bindiga a birnin Bangi babban birnin Afrika ta tsakiya ya yi sanadiyyar kissan mutane akalla 6.
-
Afirka Ta Tsakiya: Akalla Mutane 9 Aka Kashe A Wani Hari A Majami'a
May 01, 2018 14:18Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato majiyar tsaro daga kasar ta Afirka Ta Tsakiya na cewa an kai hari ne da bindigogi da kuma jefa makaman gurneti akan maja'miar.
-
An Kai Hari Kan Dakarun MDD A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya
Apr 10, 2018 14:27Majiyoyin dakarun majalisar dinkin duniya masu gudanar da ayyukan wanzar da sulhu da zaman lafiya a jamhuriyar Afirka ta tsakiya sun tabbatar da kai hari a kansu.
-
Afirka Ta Tsakiya: An Yi Harbe-harbe A Kusa Da Fadar Shugaban Kasa
Apr 09, 2018 04:45Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaro daga birnin Bungui na cewa an yi harbe-harbe a kusa da fadar shugaban kasa da ke unguwar PK5.