Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • Gwamnatin Kasar Tunisia Ta Ce Yaki Da Ayyukan Ta'addanci A Kasar Zai Dauki Lokaci

    Gwamnatin Kasar Tunisia Ta Ce Yaki Da Ayyukan Ta'addanci A Kasar Zai Dauki Lokaci

    Jul 11, 2018 07:01

    Friministan kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatinsa zata dau fansa kan kissan da yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron kasar masu tsaron kan iyakokin kasar a kwanakin da suka gabata.

  • Kungiyar Al'qa'ida Ta Dauki Nauyin Kai Hari A Kasar Tunisiya

    Kungiyar Al'qa'ida Ta Dauki Nauyin Kai Hari A Kasar Tunisiya

    Jul 09, 2018 11:58

    Jaridar al-kudsu al-arabi ta ambato rundunar da take kiran kanta Uqbatu Bin Nafiu mai alaka da al-qa'ida tana cewa ita ce ta kashe sojojin kasar a jiya lahadi

  • Tunisia : Harin Ta'addanci Ya Kashe Jami'an Tsaro 6

    Tunisia : Harin Ta'addanci Ya Kashe Jami'an Tsaro 6

    Jul 08, 2018 16:18

    Hukumomi a Tunusiya sun ce an kashe wasu jami'an tsaron kasar shida a wani harin ta'addanci da aka kai masu a yankin arewa maso yammacin kasar a wannan Lahadin.

  • Shugaba Rouhani Ya Aike Da Sako Zuwa Takwaransa Na Tunusiya.

    Shugaba Rouhani Ya Aike Da Sako Zuwa Takwaransa Na Tunusiya.

    Jul 05, 2018 06:41

    A yayin ganawarsa da Shugaban kasar Tunusiya Al-Baji Qa'ed al-Sabsi, mataimakin Ministan harakokin wajen Iran kan harakokin siyasa ya meka maka sakon Shugaba Hasan Rouhani

  • Malaman Makarantu Sun Shiga Yajin Aiki A Tunusiya Saboda Sanya Sunan Isra'ila A Cikin Jerin Kasashe

    Malaman Makarantu Sun Shiga Yajin Aiki A Tunusiya Saboda Sanya Sunan Isra'ila A Cikin Jerin Kasashe

    Jul 04, 2018 06:42

    Malaman makarantun boko a Tunusiya sun shiga yajin aiki domin nuna rashin amincewarsu da sanya sunan haramtacciyar kasar Isra'ila a cikin jerin halattattun kasashen duniya a takardar jarabawar daliban kasar.

  • Libiya Ta Yi Barazanar Rufe Iyakarta Da Tunisia

    Libiya Ta Yi Barazanar Rufe Iyakarta Da Tunisia

    Jun 24, 2018 15:21

    Mahukuntan Libiya sun yi barazanar rufe iyakar kasar da Tunisia, muddun dai ci gaba da cin zarafin matafiyan kasar a Tunisia ya ci gaba.

  • Gwamnatin Tunusiya Ta Karyata Zargin Cewa Ana Shirya Makarkashiyar Juyin Mulki A Kasar

    Gwamnatin Tunusiya Ta Karyata Zargin Cewa Ana Shirya Makarkashiyar Juyin Mulki A Kasar

    Jun 22, 2018 06:45

    Ministan tsaron Tunusiya ya bayyana cewa: Batun cewa ana shirya makarkashiyar juyin mulki a Tunusiya, kokari ne na cusa tsoro da firgita a zukatan al'ummar kasar.

  • Kungiyar Limaman Juma'a A Tunusiya Ta Bukaci Al'ummar Kasar Su Dakatar Da Zuwa Aikin Hajjin Bana

    Kungiyar Limaman Juma'a A Tunusiya Ta Bukaci Al'ummar Kasar Su Dakatar Da Zuwa Aikin Hajjin Bana

    Jun 22, 2018 06:29

    Kungiyar limaman Juma'ar Tunusiya ta zargi mahukuntan Saudiyya da yin amfani da kudaden da suke samu a lokacin aikin hajji wajen daukan matakan wuce gona da iri kan al'ummun kasashen musulmi.

  • Rasha 2018: Kasashen Afirka Na Ci Gaba Da Shan Kashi A Gasar Cin Kofin Duniya

    Rasha 2018: Kasashen Afirka Na Ci Gaba Da Shan Kashi A Gasar Cin Kofin Duniya

    Jun 19, 2018 05:50

    A ci gaba da wasan kwallon kafa na duniya da ake gudanarwa a kasar Rasha, kasar Tunusiya ta shigo sahun sauran takwarorinta na nahiyar Afirka da suka sha kashi a gasar bayan da kungiyar kwallon kafa ta Ingila ta doke ta da ci 2-1.

  • Wata Kafar Labaran Tunusiya Ta Ce Saudiyya Na Kokarin Juyin Mulki A Kasar Ta Tunusiya

    Wata Kafar Labaran Tunusiya Ta Ce Saudiyya Na Kokarin Juyin Mulki A Kasar Ta Tunusiya

    Jun 12, 2018 12:25

    Wata kafar watsa labaran Tunusiya ta fallasa makircin masarautar Saudiyya na kokarin sake dawo da hambararren shugaban kasar dan kama karya kan karagar shugabancin Tunusiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS