-
An Hana 'Yan Wasan Isra'ila Shiga Kasar Tunusiya
Apr 06, 2018 06:28Wata Kotu a Tunusiya ta haramtawa 'yan wasan Haramtacciyar kasar Isra'ila shiga kasar don halartar wasan Taekwondo.
-
Jam'iyyar Annahadha Ta Tunusiya Bata Goyon Bayan Rusa Gwamnatin Kasar
Mar 18, 2018 06:33Shugaban Majalisar Shawara ta Jam'iyyar Annahadha ta kasar Tunusiya ya fitar da sanarwar cewa; Jam'iyyarsu bata goyon bayan shirin rusa gwamnatin da fira minista Yusuf Shahid ke jagoranta a kasar.
-
An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni 7 A Tunusiya
Mar 07, 2018 05:47Gwamnatin Tunusiya ta tsawaita da watanni bakwai dokar ta baki a fadin kasar.
-
An Zabi Birnin Tunis Na Kasar Tunusiya A Matsayin Cibiyar Matan Kasashen Larabawa
Mar 04, 2018 12:16Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta Arab League ta sanar da zaben birnin Tunis fadar mulkin kasar Tunusiya a matsayin Cibiyar Mata a shekara ta 2018 da kuma 2019.
-
Al'ummar Tunusiya Suna Ci Gaba Da Zanga-Zangar Nuna Kiyayya Ga H.K.Isra'ila
Feb 19, 2018 18:15Al'ummar Tunusiya suna ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman kafa dokar da zata haramta kulla duk wata alakar jakadanci tsakanin kasar ta Tunusiya da Haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Jami'an Tsaro Sun Cafke Wasu Manyan 'Yan Ta'adda A Kasar Tunisia
Feb 13, 2018 06:40Ma’aikatar harkokin cikin gida a Tunisia ta sanar da kame wasu ‘yan ta’adda masu maukar hadari su 5 a garin Dar Dima da ke cikin gundumar Jandawiyyah.
-
An Yabawa Sojojin Kasar Siriya Kan Kakkabo Jirgin Yakin Haramtacciyar Kasar Isra'ila
Feb 10, 2018 19:20Jam'iyyar "Tunisian Peoples Party" ta kasar Tunisia ta jinjinawa sojojin kasar Siria kan kakkabo jirgin yakin haramtacciyar kasar Isra'ila kirar kasar Amurka samfurin F16 a safiyar yau asabar.
-
Ziyarar Shugaban Kasar Faransa A Tunusiya
Jan 31, 2018 18:17Shugaban kasar Faransa ya fara ziyarar aiki a Tunusiya a daidai lokacin da kasar ke fuskantar zanga-zangar adawa da gwamnati sanadiyar matsin tattalin arziki.
-
Tunisiya: Sabuwar Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Ta Sake Barkewa
Jan 22, 2018 06:19A jiya lahadi a garin al-mutawalli mutane sun rufe tituna tare da kona tayoyi, suna masu kira da a samar musu da aikin yi.
-
An Kama Mutane Kimani 900 Tun Bayan Fara Rikici A Cikin Kwanakin ِِDa Suka Gabata A Kasar Tunisia
Jan 16, 2018 06:23Ma'aikatar cikin gida ta kasar Tunisia ta bayyana cewa ya zuwa yanzu ta kama mutane kimani 900 saboda ci gaba da zanga-zangar da suke yi.