-
Kasashen Musulmi Sunyi Tir Da Halin Tsokana Na H.K. Isra'ila
Aug 01, 2017 17:13Wakilan kasashen musulmi 57 na kungiyar OIC da suka taru yau a birnin Satambul na Turkiyya sunyi tir da abunda suka kira tsokana na yahudawan mamaya na Isra'ila a masallacin Al'Aqsa dake birnin Qudus.
-
Kungiyar Hamas Ta Bukaci Ci Gaba Da Kokarin Kare Masallacin Qudus
Jul 31, 2017 06:19Shugaban bangaren siyasar kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas ya jaddada bukatar ci gaba da kokarin kare birnin Qudus da Masallacin Aksa daga mamayar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Shugabannin Kasashen Amurka Da Turkiyya Sun Zanta Kan Rikicin Kasashen Larabawa
Jul 01, 2017 05:42Shugabannin kasashen Amurka da Turkiyya sun zanta ta hanyar wayar tarho kan rikicin da ya kunno kai tsakanin kasashen Larabawan yankin tekun Pasha a kokarin da suke yi na maida kasar Qatar saniyar ware da nufin sulhunta su.
-
Shugaban Kasar Masar Ya Bukaci A Dorawa Kasar Turkiya Takunkumi Irin Na Qatar
Jun 17, 2017 19:15Shugaban kasar Masar Abdul-Fatah Sisi ya bukaci kasashen duniya su dorawa gwamnatin kasar Turkiya takunkumi har zuwa lokacin da zata daina goyon bayan kasar Qatar.
-
Kungiyar ISIS Ta Bude Wani Masallaci A Asirce A Cikin Turkiya
Jun 03, 2017 20:17Kungiyar ‘yan ta’addan ISIS ta bude wani masallaci a asirce a gabashin birnin Istanbul na Turkiya domin hada ‘yan kungiyar wuri guda a Turkiya.
-
Gwamnatin Turkiyya Ta Gargadi Kasashen Da Suke Goyon Bayan Dan Adawar Kasarta Fatahullahi Gulen
Jun 01, 2017 06:44Gwamnatin Turkiyya ta yi gargadin cewa zata dauki matakin ramakon gayya kan kasashen da suke goyon bayan kungiyar Fatahullahi Gulen.
-
Turkiyya : An Fara Shari'ar Wadanda Ake Tuhuma Da Juyin Mulki
May 22, 2017 13:19A Turkiyya an fara shari'a wasu mutane sama da 200 da ake zargi da hannu a yunkurin kifar da gwamnatin shugaba Recep Tayyip Erdogan a cikin watan Yuli 2015.
-
Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Aiwatar Da Kashe-Kashen Gilla kan Fararen Hula A Siriya
May 21, 2017 12:12Gungun 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a kasar Siriya sun harba makamai masu linzami kan yankunan da suke lardin Dire-Zur na kasar Siriya da ke kusa da kan iyaka da kasar Iraki, inda suka kashe fararen hula.
-
Syria : An Fara Aiwatar Da Yarjejeniyar Kafa Tuddan Mun Tsira
May 06, 2017 15:41Bayanai daga Syria na cewa an samu dan sukuni a yankunan dake fama da rikice-rikice, bayan fara aiwatar da yarjejeniyar kafa tuddan mun tsira a kasar.
-
Shugabannin Kasashen Rasha Da Turkiyya Sun Gana A Tsibirin Sochi Na Kasar Rasha
May 03, 2017 16:22Shugabannin kasashen Rasha da na Turkiyya sun gana a tsibirin Sochi na kasar Rasha, inda suka tattauna harkokin da suka shafi kasashensu da ma duniya baki daya.