-
Turkiyya : Fashwar Wani Abu Ta Kashe Sojoji 30 A Ankara
May 18, 2016 11:54Rahotanni daga Turkiyya na cewa akalla sojojin kasar 30 suka rasa rayukan kana wasu 60 na daban suka raunana sakamakon fashewar wani abun mai karfin gaske a wani sansanin soji kasar dake Ankara.
-
An Kashe Sojojin Kasar Turkia Ukku A Wani Harin Bom A Kudu Maso Gabacin Kasar
May 08, 2016 18:17Sojojin kasar Turkia ukku ne aka tabbatar da mutuwarsu a yau Lahadi bayan
-
Wani Sabon Rikicin Ya Kunno Kai Tsakanin Shugaba Da Firayi Ministan Turkiyya
May 05, 2016 05:30Rahotanni daga kasar Turkiyya sun bayyana cewar firayi ministan kasar Ahmet Davutoglo zai yi murabus daga shugabancin jam'iyyar Justice and Development Party (AKP) mai mulki a kasar sakamakon gagarumin sabanin da ke ci gaba da wanzuwa tsakaninsa da shugaban kasar Recep Tayyip Erdogan.
-
'Yan Kungiyar PKK Sun Hallaka Wasu Sojojin Kasar Turkiyya 4
May 01, 2016 16:51Rahotanni daga kasar Turkiyya sun bayyana cewar alal kalla sojojin kasar Turkiyya guda hudu sun mutu kana wasu da dama kuma sun sami raunuka sakamakon wasu hare-hare da 'yan kungiyar PKK ta Kurdawa da gwamnatin ta haramta suka kai wa dakarun gwamnatin a yankunan Gaziantep da Mardin da ke kudu maso gabashin kasar ta Turkiyya.
-
An Kai Harin kunar Bakin Wake A Turkiyya
Apr 27, 2016 18:00Rahotanni daga Turkiyya na cewa wata 'yar kunar bakin wake ta jikkata mutane 17 bayan da ta tarwasa kan ta a wani sansanin yawan bude ido dake birnin Bursa a arewa maso yammacin kasar.
-
Kasashen Musulmi Da Dama Ba Su Ji Dadin Bayanin Karshe Na Taron OIC A Istanbul Ba
Apr 19, 2016 15:19Kasashen musulmi da dama ba su amince da sakamakon zaman taron OIC da aka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya ba, musamman ma kan hankoron kasashen da ke juya taron na neman cin zarafin kasar Iran bisa dalilai na siyasa.
-
Cibiyar Enterprise Ta Zargi Shugaban Turkiyya Da Hannu A Mara Baya Ga Kungiyar Da'ish
Apr 06, 2016 17:24Cibiyar bincike ta Enterprise ta kasar Amurka ta bayyana cewa; Shugaban kasar Turkiyya ba zai taba barin a kawo karshen kungiyar ta'addanci da Da'ish mai kafirta musulmi da suka yi kaurin suna a kasashen Siriya da Iraki ba.
-
Kasashen Turai na ci gaba da shan suka kan mayar da 'yan gudun hijra zuwa Turkiya
Apr 04, 2016 10:12Wakilin Saktaren MDD kan 'yan gudin hijra ya ce mayar da 'yan gudun hijra zuwa kasar Turkiya ya sabawa dokar kasa da kasa
-
'Yan Sandan Turkiyya 6 Sun Mutu Bayan Harin Da Aka Kai Musu A Yankin Diyarbakir
Mar 31, 2016 17:25Rahotanni daga kasar Turkiyya sun bayyana cewar wasu 'yan sandan kasar su 6 sun mutu kana wasu alal akalla 23 sun sami raunuka biyo bayan wani hari da aka kai wa wata motar 'yan sandan a garin Kurdawa na Diyarbaki da ke kudu maso gabashin kasar a yau Alhamis.
-
Hukumomin Turkiyya Sun Ce Wata Mace 'Yar PKK Ce Ta Kai Harin Birnin Ankara
Mar 14, 2016 16:19Hukumomi a kasar Turkiyya sun bayyana cewar sun gano mace guda daga cikin mutane biyun da ake zargi da kai mummunan harin kunar bakin wake da aka kai birnin Ankara a jiya Lahadi da yayi sanadiyyar mutuwa da raunata wani adadi mai yawa na mutanen kasar.