-
Duniya ta yi Allawadai da harin birnin Ankara
Mar 14, 2016 10:59Babban saktaren MDD da Gwamnatocin Amurka da Faransa,cikin wata sanarwa da suka fitar sun yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai Ankara babban birnin kasar Turkiya.
-
Turkiyya : Mutane 34 Suka Mutu A Sabon Harin Ankara
Mar 14, 2016 06:30Hukumomi a kasar Turkiyya sun sanar cewa adadin mutanen da suka rasa rayukan su bayan fashewar wani bam mai karfi a tsakiyar Ankara babban birnin kasar sun kai 34.
-
Ziyarar Firayi Ministan Turkiyya, Ahmet Davutoglu, Zuwa Iran
Mar 06, 2016 05:50A daren shekaran jiya Juma'a ne firayi ministan kasar Turkiyya Ahmet Davutoglu tare da wata babbar tawaga ta 'yan siyasa da 'yan kasuwa ya iso nan Tehran, inda a jiya Asabar ya gana da shugaban kasar Iran da mataimakinsa bugu da kari kan wasu manyan 'yan kasuwa na kasar.
-
Shugaban Kasar Turkiya Ya Ziyarci Najeriya
Mar 03, 2016 07:39Shugaba Rajab Tayyib Urdogan Na Turkiya Ya Ziyarci Kasashen Najeriya Da Ghana
-
Shugaban Turkiyya Ya Fara Ziyara Kwanaki Biyar A Afirka
Feb 29, 2016 06:15Shugaban Kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya isa kasar Ivricos jiya Lahadi a ziyarar kwanaki biyar daya fara a nahiyar Afirka.
-
Amnesty International Ta Nuna Damuwarta Kan Hare-Haren Turkiya Cikin Siriya
Feb 25, 2016 06:25Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bayyana tsananin damuwarta dangane da hare-haren da sojojin kasar Turkiyya suke kai wa cikin kasar Siriya.
-
Turkiyya : TAK Ta Dauki Nauyin Kai Harin Ankara
Feb 19, 2016 17:36Harin na ranar 17 ga watan nan yayi sanadin mutuwar mutane 28 a Ankara
-
Fashewar Bom ya gilgiza Birnin Ankara na Kasar Turkiya
Feb 17, 2016 18:22Tashin Bom Ya gilgiza Ankara babban birnin kasar Turkiya
-
Kwamitin Tsaron MDD Zai Tattauna Batun Harin Turkiyya Kan Kurdawan Siriya A Yau
Feb 16, 2016 05:48A wani lokaci a yau din nan Talata ne membobin Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya zai su gudanar da wani zama na sirri don tattauna batun hare-haren soji da kasar Turkiyya take kai wa Kurdawan kasar Siriya a cikin kasar ta Siriya.
-
Shugaba Asad Ya Ja Kunnen Saudiyya Da Turkiya Kan Tura Sojojinsu Zuwa Kasarsa
Feb 16, 2016 05:46Shugaban kasar Siriya Basshar al-Asad ya ja kunnen kasashen Saudiyya da Turkiyya dangane da shirinsu na tura sojojinsu zuwa kasarsa yana mai cewa sojojin na su ba za su ji ta dadi ba matukar suka shigo cikin Siriya.