Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Sojojin Yemen Ne Suke Rike Da Filin Saukar Jirage Na Garin Al-Hudaidah

    Sojojin Yemen Ne Suke Rike Da Filin Saukar Jirage Na Garin Al-Hudaidah

    Jun 24, 2018 12:46

    Kakakin Sojojin Kasar Yemen Sharaf Lukman ne ya sanar da cewa su ne ke ci gaba da iko da filin saukar jiragen sama na birnin al-Hudaidah.

  • Rundunar Sojin Yamen Ta Sanar Da Wanzar Da Zaman Lafiya A Filin Jirgin Saman Garin Hudaidah

    Rundunar Sojin Yamen Ta Sanar Da Wanzar Da Zaman Lafiya A Filin Jirgin Saman Garin Hudaidah

    Jun 24, 2018 06:26

    Kakakin rundunar sojin Yamen ya sanar da 'yantar da dukkanin filin jirgin saman garin Hudaidah daga mamayar sojojin hayar masarautar Saudiyya.

  • Dakarun Yamen Sun Mayar Da Martani Da Makami Mai Linzami Kan Saudiyya

    Dakarun Yamen Sun Mayar Da Martani Da Makami Mai Linzami Kan Saudiyya

    Jun 23, 2018 09:13

    Dakarun kasar Yemen tare da mayakan sa kai na kabilun larabawan kasar sun mayar da martaniya da jijjifin safiyar yau a kan wani babban sansanin sojin gwamnatin Saudiyya a kudancin kasar.

  • Yunkurin MDD, Na Farfado Da Tattauwar Sulhu A Yemen

    Yunkurin MDD, Na Farfado Da Tattauwar Sulhu A Yemen

    Jun 19, 2018 06:01

    Yunkurin na Majalisar Dinkin Duniya, na ganin ta farfado da tattaunawar sulhu tsakanin masu rikici a Yemen, na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a birnin Hodaida wanda ya kunshi tashar ruwa a yammacin kasar ta Yemen.

  • Sojojin Yemen Sun Tabbatar Da Ci Gaba Da Rike Madafun Ikon Garin Hudaydah

    Sojojin Yemen Sun Tabbatar Da Ci Gaba Da Rike Madafun Ikon Garin Hudaydah

    Jun 19, 2018 05:51

    Mai magana da yawun sojojin kasar Yemen, Sharaf Luqman, ya bayyana cewar sojojin hadin gwiwan kasashen da suke yakar kasar Yemen karkashin jagorancin Saudiyya sun gaza wajen kwato sojojinsu da aka ritsa da su a garin Hudaydah duk kuwa da ci gaba da munanan hare-hren da suke ci gaba da kai wa gari ta sama.

  • Ansarallah: Sojojin Makiya Suna Fuskantar Turjiya Mai Tsanani Wanda Basu Tsammani Ba A Bakin Ruwan Yammacin Kasar.

    Ansarallah: Sojojin Makiya Suna Fuskantar Turjiya Mai Tsanani Wanda Basu Tsammani Ba A Bakin Ruwan Yammacin Kasar.

    Jun 18, 2018 08:10

    Majiyar mayakan kungiyar Ansarallah ta kasar Yemen ta bayyana cewa makiya a yakin da suke fafatawa yammacin kasar suna fuskantar tujiyan daga mutanen kasar wanda basu yi masa tanadi ba.

  • MDD Na Ci Gaba Da Tuntubar Masu Rikici A Yemen

    MDD Na Ci Gaba Da Tuntubar Masu Rikici A Yemen

    Jun 17, 2018 18:01

    A daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a kusa da filin jirgin sama na Hodeida, wakilin Majalisar Dinkin Duniya a kasar Yemen, na ci gaba da tuntubar masu rikici akan samar da hanyoyin kauce wa jefa mazauna yankin cikin mawuyacin hali.

  • MDD Ta Ce: Tashar Ruwan Hudaidah Ce Kawai Kafar Shigar Da Kayayyakin Jin Kai Kasar Yamen

    MDD Ta Ce: Tashar Ruwan Hudaidah Ce Kawai Kafar Shigar Da Kayayyakin Jin Kai Kasar Yamen

    Jun 16, 2018 06:30

    Babban jami'in Majalisar Dinkin Duniya mai kula da harkokin jin kai a kasar Yamen ya bayyana cewa: Tashar ruwan Hudaidah ce kawai ta rage a matsayar kafar shigar da kayayyakin jin kai zuwa cikin kasar Yamen.

  • Kasar Moroko Ta Kaurace Wa Taron Taron Kawayen Saudiyya Da Suke Yakar Yemen

    Kasar Moroko Ta Kaurace Wa Taron Taron Kawayen Saudiyya Da Suke Yakar Yemen

    Jun 15, 2018 15:18

    Gwamnatin kasar Moroko ta sanar da cewa ba za ta halalcin taron ministocin watsa labarai na kasashen kawancen da Saudiyya take jagoranta da suke yakar al'ummar Yemen ba.

  • Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Jun 15, 2018 05:51

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya, ya bukaci a bar tashar ruwan Hudaida a bude, domin bada damar ci gaba da shigar kayan agaji a birnin, domin kaucewa kara dagula al'amuran jin kai a wannan kasa wacce aka wa kallon mafi muni a duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS