Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zanga-zanga

  • Matan Togo Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Matan Togo Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Jan 21, 2018 19:10

    Bisa bukatar gamayyar jam'iyun 'yan adawa, duban matan kasar Togo ne suka gudanar da zanga-zangar kin jinin Gwamnati jiya Asabar a birnin Lome fadar milkin kasar

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Tunusiya

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Tunusiya

    Jan 10, 2018 06:25

    Al'ummar birnin Tunus na ci gaba da zanga-zangar neman gwamnati ta janye kudirin da ta dauka a game da tsarin tattalin arzikin kasar.

  • An Gudanar Da Jerin Gwano A Garuruwan Iran Don Yin Allah Wadai Da Masu Haifar Da Fitina  A Kasar

    An Gudanar Da Jerin Gwano A Garuruwan Iran Don Yin Allah Wadai Da Masu Haifar Da Fitina A Kasar

    Jan 02, 2018 17:12

    An gudanar da zanga-zangogi a garuruwa masu yawa na kasar Iran a yau din nan Talata don yin Allah wadai da tsoma bakin kasashen waje cikin harkokin cikin gidan kasar da kuma rikice-rikicen da wasu suka haifar a wasu garuruwa na kasar bugu da kari kan nuna goyon bayan ga tsarin Musulunci da ke iko a kasar ta Iran.

  • Murtaniya: An Yi Zanga-zangar kira ga shugaba Muhammad Would da Kada Ya Sake Tsayawa Takarar Shugabanci

    Murtaniya: An Yi Zanga-zangar kira ga shugaba Muhammad Would da Kada Ya Sake Tsayawa Takarar Shugabanci

    Dec 18, 2017 06:44

    Dubban mutanen kasar ta Murtaniya ne dai suka yi Zanga-zangar a sassa daban-daban na babban birnin kasar Nouakchott, suna masu kiran shugaban kasar da kada ya sake tsayawa takara a zabe mai zuwa

  • An Gudanar Da Zanga - Zangar Goyon Bayan Birnin Qudus A Kasar Tunisia

    An Gudanar Da Zanga - Zangar Goyon Bayan Birnin Qudus A Kasar Tunisia

    Dec 16, 2017 06:25

    Masu zanga-zangar nuna goyon bayan Palasdinawa da kuma Birnin Qudus a matsayin mallakar Palasdinawa a jiya juma'a sun bayyana cewa duk wani kokarin maida huldar jakadanci tsakanin Tunisia da Haramtacciyar Kasar Isra'ila laifi ne ga mutanen kasar.

  • Al'ummar Masar Zasu Kai Karar Fira Ministan Kasar Kan Hana Zanga-Zangar Goyon Bayan Palasdinu

    Al'ummar Masar Zasu Kai Karar Fira Ministan Kasar Kan Hana Zanga-Zangar Goyon Bayan Palasdinu

    Dec 15, 2017 12:18

    Al'ummar Masar karkashin jagorancin 'yan adawar kasar zasu kai karar fira ministan kasar kotu domin kalubalantarsa kan hana al'ummar kasar gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga al'ummar Palasdinu da birnin Qudus.

  • An Kama Wasu Masu Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Amurka A Kasar Masar

    An Kama Wasu Masu Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Amurka A Kasar Masar

    Dec 12, 2017 06:27

    Wani babban lauya a kasar Masar ya bada sanarwan cewa jami'an tsaro a birnin Al-Kahira sun kama wasu daga cikin wadanda suka gudanar da zanga-zangar yin Allahwadai da shugaban kasar Amurka kan abin da ya shafi birnin Qudus.

  • Makomar Kudus: Mutum Daya Ya Yi Shahada Wasu Da Dama Kuma Sun Jikkata

    Makomar Kudus: Mutum Daya Ya Yi Shahada Wasu Da Dama Kuma Sun Jikkata

    Dec 08, 2017 18:55

    Taho mu gama mai tsanani da ya barke a tsakanin palasdinawa masu Zanga-zanga da sojojin Sahayoniya, ya yi sanadin shahadar bapalasdine guda da jikkatar wasu 300

  • An Gudanar Da Zanga-Zangogin Kin Jinin Gwamnati A Kasar Bahrain

    An Gudanar Da Zanga-Zangogin Kin Jinin Gwamnati A Kasar Bahrain

    Dec 02, 2017 11:47

    Rahotanni daga kasar Bahrain sun bayyana cewar al'ummar kasar sun gudanar da wasu sabbin zanga-zangogin kin jinin mahukuntar kasar da kuma bakar siyasar da suke gudanarwa musamman ci gaba da killace babban malamin Shi'a na kasar Sheikh Isa Qassim da gwamnatin take yi.

  • Najeriya: An Gudanar Da Zanga-zangar Neman Sakin Sheikh Ibrahim El-zakzaky

    Najeriya: An Gudanar Da Zanga-zangar Neman Sakin Sheikh Ibrahim El-zakzaky

    Nov 25, 2017 18:55

    Matan harkar musulunci sun yi Zanga-zangar ne a birnin Abuja suna masu neman a saki sheikh Ibrahim Yakubu El-zakzaky da maidakinsa

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS