Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • 'Yan Adawan Zimbabwe Sun Bukaci MDD Da Ta Gudanar Da Zaben Shekara Ta 2018 A Kasar

    'Yan Adawan Zimbabwe Sun Bukaci MDD Da Ta Gudanar Da Zaben Shekara Ta 2018 A Kasar

    Mar 23, 2017 12:04

    'Yan adawan kasar Zimbabwe sun kirayi Majalisar Dinkin Duniya ta dau alhakin gudanar da zaben shugaban kasar da za a gudanar a kasar a shekara mai zuwa ta 2018 saboda abin da suka kira tsoron magudi yayin zaben.

  • Zimbabwe : Likitoci Sun Dakatar Da Yajin Aiki Don Tausayawa Jama'a

    Zimbabwe : Likitoci Sun Dakatar Da Yajin Aiki Don Tausayawa Jama'a

    Mar 06, 2017 11:24

    Kungiyar likitoci a Zimbabwe ta sanar da dakatar da yajin aikin data tsunduma yau kusa da makwani uku.

  • Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutane 200 A Zimbabuwe

    Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutane 200 A Zimbabuwe

    Mar 05, 2017 07:48

    A Zimbabuwe mutane sama da 200 ne suka rayukansu sakamakon ambaliyar ruwa.

  • Mugabe Yayi Kasaitaccen Bikin Cika Shekaru 93, Ya Sha Alwashin Ci Gaba Da Mulki.

    Mugabe Yayi Kasaitaccen Bikin Cika Shekaru 93, Ya Sha Alwashin Ci Gaba Da Mulki.

    Feb 26, 2017 02:21

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya sake jaddada aniyarsa ta ci gaba da mulkin kasar duk kuwa da cikarsa shekaru 93 a duniya lamarin da ake ganin yana iya zama masa tarnaki wajen gudanar da mulkin kasar kamar yadda ya dace.

  • Zimbabuwe : Akwai Lokacin Da Mutum Ba Zai Ga Badi Ba, Inji Mugabe

    Zimbabuwe : Akwai Lokacin Da Mutum Ba Zai Ga Badi Ba, Inji Mugabe

    Feb 25, 2017 12:48

    Shugaban Robert Mugabe na Zimbabuwe wanda ya yi bikin cika shekarunsa 93 da haihuwa a cikin wannan mako ya tabo batun mutuwarsa, tare da nisanta duk wani batu na ya janye daga mulki. 

  • Robert Mugabe Ya Karyata Rade-Raden Cewa Zai Yi Murabus Daga Kan Karagar Shugabancin Zimbabwe

    Robert Mugabe Ya Karyata Rade-Raden Cewa Zai Yi Murabus Daga Kan Karagar Shugabancin Zimbabwe

    Feb 19, 2017 12:18

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe dan shekaru 93 a duniya ya fito fili ya karyata rade-raden cewa yana shirin yin murabus daga kan karagar shugabancin kasar.

  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Jaddada Aniyarta Ta Bunkasa Alaka Da Kasashen Nahiyar Afrika

    Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Jaddada Aniyarta Ta Bunkasa Alaka Da Kasashen Nahiyar Afrika

    Feb 11, 2017 02:50

    Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Zimbabwe ya jaddada bukatar bunkasa alaka tsakanin kasar Iran da kasashen nahiyar Afrika musamman kasar Zimbabwe.

  • Al'ummar kasar Zimbabwe na cikin zullumi na barkewar rikicin Siyasa a kasar

    Al'ummar kasar Zimbabwe na cikin zullumi na barkewar rikicin Siyasa a kasar

    Dec 18, 2016 14:47

    Maganar Siyasa ta dauki hankalan Al'ummar kasar Zinbabwe bayan da Jam’iyyar Zanu-PF mai mulki ta amince da Robert Mugabe mai shekaru 92 a matsayin dan takarar Jam'iyar na zaben Shugaban kasa na 2018.

  • An Tabbatar Da Mugabe A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A Zaben Shekara Ta 2018 A Zimbabwe

    An Tabbatar Da Mugabe A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A Zaben Shekara Ta 2018 A Zimbabwe

    Dec 17, 2016 12:44

    Jam'iyyar ZANU-PF mai mulkin kasar Zimbabwe ta tabbatar da shugaba Robert Mugabe a matsayin dan takarar shugaban kasa a zaben shugaban kasa wanda za'a gudanar a shekara ta 2018.

  • Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Soki Kasashen Yamma Kan Takunkiman Zalunci Da Suka Dorawa Kasarsa

    Shugaban Kasar Zimbabwe Ya Soki Kasashen Yamma Kan Takunkiman Zalunci Da Suka Dorawa Kasarsa

    Sep 22, 2016 04:15

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya zargi kasashen yamma musamman Amurka da hana samun ci gaba a kasarsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS