Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Yan Sanda A Zimbabwe Sun Yi Amfani Da Karfi Fiye Da Kima Kan Masu Zanga-Zangar Lumana

    Yan Sanda A Zimbabwe Sun Yi Amfani Da Karfi Fiye Da Kima Kan Masu Zanga-Zangar Lumana

    Sep 18, 2016 00:57

    Yan sandan Zimbabwe sun yi amfani da karfi fiye da kima wajen tarwatsa zanga-zangar lumana da 'yan adawar kasar suka shirya a birnin Harare fadar mulkin kasar a jiya Asabar.

  • 'Yan Sandan Zimbabwe Sun Shirya Fada Da Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    'Yan Sandan Zimbabwe Sun Shirya Fada Da Masu Adawa Da Gwamnatin Kasar

    Sep 17, 2016 06:20

    Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar 'yan sandan kwantar da tarzoma na kasar na cikin shirin ko ta kwana don fada da abin da suka kira 'duk wani kokarin karya dokokin kasar da kuma gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnati.

  • Zimbabwe : An Haramta Zanga Zanga A Harare Har Tsawan Wata Guda

    Zimbabwe : An Haramta Zanga Zanga A Harare Har Tsawan Wata Guda

    Sep 13, 2016 06:41

    'Yan sanda a Zinbabwe sun haramta gudanar da duk wata irin zanga-zanga ta kyammar gwamnatin shugaba Robert Mugabe a Harare babban birnin kasar har na tsawan wata guda.

  • 'Yan Adawa sun bukaci a gudanar da zanga-zanga a Zimbabwe

    'Yan Adawa sun bukaci a gudanar da zanga-zanga a Zimbabwe

    Sep 13, 2016 00:44

    Jam'iyun Adawa sun bukaci Al'ummar kasar da su gudanar da zanga-zangar gama gari a Zimbabwe

  • Zimbabwe : Gwamnati Zata Sallami Ma'aikata 25,000

    Zimbabwe : Gwamnati Zata Sallami Ma'aikata 25,000

    Sep 11, 2016 06:16

    Gwamnatin kasar Zimbabwe ta kare matakinta na sallamar ma’aikata 25,000 domin ceto kasar daga hanyar tabarbarewar tattalin arziki.

  • Zimbabwe : Kotu Ta Dage Haramcin Zanga-zanga

    Zimbabwe : Kotu Ta Dage Haramcin Zanga-zanga

    Sep 07, 2016 11:18

    Kotu a Zimbabwe ta dage dokar hana zanga-zanga da 'yan sanda suka kafa a Harare babban birnin kasar.

  • Zimbabwe : Mugabe Ya Jaddada Wajibcin Haramta Zanga-zanga

    Zimbabwe : Mugabe Ya Jaddada Wajibcin Haramta Zanga-zanga

    Sep 03, 2016 13:40

    Shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya jaddada wajibcin haramta duk wata zanga-zangar 'yan adawa a Harare babban birnin kasar.

  • An hana yin Zanga-zanga A Kasar Zimbabwe

    An hana yin Zanga-zanga A Kasar Zimbabwe

    Sep 02, 2016 01:54

    "Yan sandan kasar Zimbabwe Sun hana yin zanga-zanga

  • Shugaba Mugabe ya galgadi Masu Adawa da shi

    Shugaba Mugabe ya galgadi Masu Adawa da shi

    Aug 27, 2016 01:04

    Shugaban Kasar Zimbabwe ya galgadi masu zanga-zangar adawa da Gwamnatin sa

  • 'Yan Sanda Sun Yi Arangama Da Masu Zanga-Zangar Kin Jinin Mugabe A Zimbabwe

    'Yan Sanda Sun Yi Arangama Da Masu Zanga-Zangar Kin Jinin Mugabe A Zimbabwe

    Aug 26, 2016 12:31

    Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar 'yan sandan kasar sun yi arangama da masu zanga-zangar kin jinin shugaba Robert Mugabe a babban birnin kasar, Harare a yau Juma'a.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS