Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Gumurzu Tsakanin Jami'an Tsaron Maurtaniya Da Masu Fataucin Muggan Kwayoyi

    Gumurzu Tsakanin Jami'an Tsaron Maurtaniya Da Masu Fataucin Muggan Kwayoyi

    Feb 05, 2016 02:11

    Dauki ba dadi tsakanin jami'an tsaron Mauriratniya da wasu gungun masu fataucin muggan kwayoyi ya yi sanadiyyar mutuwan jami'in tsaro guda tare da jikkata wasu bakwai na daban.

  • An Sake Zargin Sojojin MUNUSCA Da Yima Yara Fyade A Afirka Ta Tsakiya

    An Sake Zargin Sojojin MUNUSCA Da Yima Yara Fyade A Afirka Ta Tsakiya

    Feb 04, 2016 14:00

    Alkaluma na MDD sun nuna cewa cikin irin zargi lalata da yara 69 da aka samu a shekara 2015 a cikin tawagogin a duniya, 22 sun shafi tawagar MUNUSCA a Afirka ta Tsakiya.

  • Afirka: Taron India Da Kasashen Afirka

    Afirka: Taron India Da Kasashen Afirka

    Feb 04, 2016 04:21

    ama’a masu saurare Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na Afirka a mako.

  • Afirka : Taron Bunkasa Dimokradiyya

    Afirka : Taron Bunkasa Dimokradiyya

    Feb 04, 2016 03:42

    Jama’a masu saurare Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na Afirka a mako.

  • Hukumar WHO Ta Yi Gargadin Dangane Da Yaduwar  Cutar Zika

    Hukumar WHO Ta Yi Gargadin Dangane Da Yaduwar Cutar Zika

    Feb 04, 2016 02:22

    Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta nuna damuwarta dangane da yiyuwar ci gaba da yaduwar cutar nan ta Zika da ta bullo zuwa yankuna daban daban na duniya ciki kuwa har da nahiyoyin Afrika da Asiya da aka fi samun yawan haihuwa a can.

  • Rushewar Yarjejeniyar Sulhu A Sudan Ta Kudu

    Rushewar Yarjejeniyar Sulhu A Sudan Ta Kudu

    Feb 02, 2016 13:00

    Madugun ‘yan tawayen kasar Sudan ta kudu, ya bayyana cewa yarjejeniyar da aka kulla ta sulhu domin kafa gwamnatin hadin kan kasa, ta ci kasa.

  • Kasashen Duniya Sun Yi Alkawarin Bada $ Amurka Miliyan 250 Don Yaki Da BH

    Kasashen Duniya Sun Yi Alkawarin Bada $ Amurka Miliyan 250 Don Yaki Da BH

    Feb 02, 2016 03:00

    Wakilan kasashen duniya sun bayana haka ne a hedkwatar kungiyar AU dake Addis Ababa na kasar Habasha

  • Wakilan Afirka Za su fice daga cikin Koton Manyan Laifuka ta kasa da kasa.

    Wakilan Afirka Za su fice daga cikin Koton Manyan Laifuka ta kasa da kasa.

    Feb 01, 2016 14:25

    Shugabannin kasashen Afirka sun bayyana aniyarsu ta ficewa daga kotun manyan laifuka ta kasa da kasa.

  • Sabon Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika Ya Jaddada Wajabcin Yaki Da Ta'addanci

    Sabon Shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika Ya Jaddada Wajabcin Yaki Da Ta'addanci

    Feb 01, 2016 03:15

    Sabon shugaban kungiyar tarayyar Afrika ya yi suka kan rashin daukan kwararan matakan da suka dace a fagen yaki da ta'addanci a kasashen nahiyar Afrika.

  • Jami'an Uganda Sun Kame Wani Janar Na Sojin Kasar Kan Sukan Shugaban Kasar

    Jami'an Uganda Sun Kame Wani Janar Na Sojin Kasar Kan Sukan Shugaban Kasar

    Feb 01, 2016 03:07

    Mahukuntan Uganda sun kame wani babban Janar na sojin kasar kan zargin sukan shugaban kasar Yoweri Musaveni kan shirinsa na yin tazarce a kan karagar shugabancin Uganda bayan shafe tsawon shekaru 30 a kan karagar mulkin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS