Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    An Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    Feb 27, 2018 07:47

    Yau Talata, an fara shari'ar wandanda ake zargi da yunkurin juyin mulki a watan Satumba na 2015 a Burkina Faso.

  • Afrika Ta Kudu : Ramaphosa, Ya Nada Sabuwar Gwamnati

    Afrika Ta Kudu : Ramaphosa, Ya Nada Sabuwar Gwamnati

    Feb 27, 2018 06:29

    Sabon shugaban Afrika, Cyril Ramaphosa, ya kafa sabuwar majalisar ministocinsa mai mambobi kimanin talatin.

  • Djibouti : Jam'iyya mai Mulki Ta Yi Ikirarin Lashe Zaben 'Yan Majalisa

    Djibouti : Jam'iyya mai Mulki Ta Yi Ikirarin Lashe Zaben 'Yan Majalisa

    Feb 26, 2018 07:48

    Jam'iyya mai mulki ta (UMP) a Djibouti, ta yi ikirarin lashe zaben 'yan majalisar dokokin kasar da aka kada kuri'arsa a ranar Juma'a da ta gabata gagarimin rinjaye.

  • DRC : 'Yan Sanda Sun Musunta Amfani Da Harsashin Gaske Kan Masu Zanga-zanga

    DRC : 'Yan Sanda Sun Musunta Amfani Da Harsashin Gaske Kan Masu Zanga-zanga

    Feb 26, 2018 07:48

    'Yan sanda a Jamhuriya Demukuraddiyar Congo, sun musanta yin amfani harsashin bindiga na gaske kan 'yan katolika dake zanga-zanga.

  • DRC : 'Yan Sanda Sun Yi Harbi Kan 'Yan Katolika Dake Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati

    DRC : 'Yan Sanda Sun Yi Harbi Kan 'Yan Katolika Dake Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati

    Feb 25, 2018 07:22

    Rahotanni daga Jamhuriya Demukuraddiyar Congo na cewa mutane biyu suka raunana sakamakon harbi da bindiga da 'yan sanda suka yi kan 'yan Katolika dake zanga -zangar kin jinin gwamnati.

  • Bankin Raya Afirka Zai Bayar Bashin Dala Biliyan 2 Ga Morocco

    Bankin Raya Afirka Zai Bayar Bashin Dala Biliyan 2 Ga Morocco

    Feb 25, 2018 03:48

    Bankin raya Afirka ya sanar da cewa zai bayar da bashin kudi har dalar Amurka biliyan biyu ga Morocco a cikin shekaru biyu, domin gudanar da wasu ayyuka na musamman a kasar.

  • G5 Sahel Ta Samu Cike Gibin Kudaden Da Take Bukata A Brussels

    G5 Sahel Ta Samu Cike Gibin Kudaden Da Take Bukata A Brussels

    Feb 23, 2018 14:12

    Kungiyar kasashen nan biyar na yankin Sahel, ta samu kudaden da take bukata a wani taro neman tallafi na kungiyar da ya gudana yau Juma'a a birnin Brussels na kasar Belgium.

  • Sudan Ta Kudu : An Yanke Wa Wani Tsohon Kanal Na Afrika Ta Kudu Hukuncin Kisa

    Sudan Ta Kudu : An Yanke Wa Wani Tsohon Kanal Na Afrika Ta Kudu Hukuncin Kisa

    Feb 23, 2018 12:07

    Wata kotu a Sudan ta Kudu ta yanke hukuncin kisa ga wani tsohon kanal na sojin Afrika ta Kudu, bisa tuhumarsa da yunkurin kifar da gwamnati.

  • Nijar : Kotu Ta Bada Umurnin Sakin Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Haraji

    Nijar : Kotu Ta Bada Umurnin Sakin Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Haraji

    Feb 21, 2018 02:24

    Wata kotu a Jamhuriya Nijar, ta bada umurnin sakin mutanen nan da ake tsare da tun bayan da suka gudanar zaman dirshin a farkon watan nan a Yamai, don nuna bacin ransu dangane da sabuwar dokar haraji ta 2018.

  • Takkadama Kan Sabuwar Dokar Haraji A Nijar

    Takkadama Kan Sabuwar Dokar Haraji A Nijar

    Feb 19, 2018 01:43

    A jamhuriya Nijar, sabuwar dokar haraji dake kunshe a sabon kasafin kudin kasar na bana, na ci gaba da tada jijiyoyin wuya tsakanin gwamnati da kungiyoyin fara hula.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS