-
Kasashen Amurka Da Birtaniyya Na Leken Asirin Shugabannin Afirka
Dec 09, 2016 03:07Jaridar Le Monde ta kasar Faransa ta buga wani labari da ke cewa tana dauke da wasu takardun shaida da ke nuni da cewa Ma'aikatun Leken Asirin Amurka da na Birtaniya suna gudanar da leken asiri kan shugabanni da manyan 'yan kasuwar 20 na Afirka.
-
An fara tattaunawar Siyasa a birnin Kinshasa na kasar Kwango
Dec 08, 2016 14:44An fara wata sabuwar tattaunawa da nufin neman mafuta ga rikicin siyasar Kwango a birnin Kinshasa
-
Ana Ci Gaba Da Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisa A Ghana
Dec 07, 2016 13:36Rahotanni daga kasar Ghana sun bayyana cewar al'ummar kasar sun shafe ranar yau cur wajen kada kuri'unsu a zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu 275 da aka gudanar a kasar wanda kuma ya ja hankula a ciki da wajen kasar.
-
kasashen Duniya na gudanar da taro kan zaman lafiya da tsaro a Dakar
Dec 05, 2016 08:17A yau litinin shugabannin kasashen duniya da dama ke halartar taron samar da zaman lafiya da tsaro a birnin Dakar na kasar Senegal wanda shi ne irinsa na uku da ake gudanarwa.
-
kasashen Duniya na gudanar da tao kan zaman lafiya da tsaro a Dakar
Dec 05, 2016 08:16A yau litinin shugabannin kasashen duniya da dama ke halartar taron samar da zaman lafiya da tsaro a birnin Dakar na kasar Senegal wanda shi ne irinsa na uku da ake gudanarwa.
-
Shugaban Kasar Ivory Coast Ya Yi Garanbawul A Majalisar Ministocin Kasar
Nov 26, 2016 03:23Shugaban kasar Ivory Coast Alassane Ouattara ya gudanar da wani garanbawul a majalisar ministocin kasar.
-
Amurka Ta Bukaci A Kakabawa Jagoran 'yan Tawaye Da Wasu Jami'an Gwamnatin Sudan Ta Kudu Takunkumi
Nov 19, 2016 03:07Amurka ta bukaci kwamitin tsaro na MDD da ya kakabawa jagoran 'yan tawaye da wasu manyan jami'an gwamnatin Sudan ta Kudu takunkumi.
-
Ofishin Jakadancin Amurka A Najeriya Ya Nuna Damuwa Akan Kashe 'Yan Shi'a
Nov 18, 2016 15:54A cikin wani bayani da ofishin jakadancin na Amurka ya nuna damuwarsa akan kisan da aka yi wa 'yan shi'ar a kano da ke arewacin aksar.
-
Zanga-Zangar Nuna Rashin Amincewa Da Keta Alfarmar Kur'ani A Morocco
Nov 16, 2016 15:27Al'ummar yankin Lisasafah da ke cikin gundumar kazablanka a kasar Morocco sun gudanar da wani gangami a yau domin nuna rashin amincewa da keta alfarmar kur'ani mai tsarki da aka yi a yankin.
-
Shugaban Kongo Ya Ce Ba Za Su Amince Da Tsoma Bakin 'Yan Kasashen Waje Ba
Nov 16, 2016 07:51Shugaban kasar Demokradiyyar Kongo, Joseph Kabila ya ja kunne dangane da tsoma bakin kasashen waje cikin harkokin cikin gidan kasar yana mai cewa al'ummar kasar za su ci gaba da fada wajen tabbatar da iko da kuma 'yancin kasar.