Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Aljeriya: An Sanar Da Makoki Na Kwanaki Uku Sakamakon Mutuwar Mutane 257 A Hatsarin Jirgi

    Aljeriya: An Sanar Da Makoki Na Kwanaki Uku Sakamakon Mutuwar Mutane 257 A Hatsarin Jirgi

    Apr 12, 2018 08:24

    Shugaban kasar Aljeriya Abdulaziz Butaflika ya sanar da makoki na tsawon kwanaki a fadin kasar, sakamakon mutuwar mutane 257 a wani hatsarin jirgin da ya auku jiya a kasar.

  • Kimanin Mutane 257 Suka Rasu Sanadiyar Hadarin Jirgin Soja A Aljeriya

    Kimanin Mutane 257 Suka Rasu Sanadiyar Hadarin Jirgin Soja A Aljeriya

    Apr 11, 2018 11:16

    Hukumomin Aljeriya sun sanar da mutuwar mutane 257 sanadiyar hadarin jirgin soja a kasar

  • Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Daukan Matakan Toshe Duk Hanyoyin Samun Kudaden 'Yan Ta'adda

    Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Daukan Matakan Toshe Duk Hanyoyin Samun Kudaden 'Yan Ta'adda

    Apr 09, 2018 19:11

    Ministan harkokin wajen kasar Aljeriya ya jaddada wajabcin daukan matakan toshe duk wasu hanyoyin samun kudaden kungiyoyin 'yan ta'adda a matsayin matakin farko na kokarin murkushe su.

  • ٍShugabar Jam'iyyar Labour Algeria: Hakkin Al'ummar Yemen Ne Su Rama Cuta A Kan Macuci

    ٍShugabar Jam'iyyar Labour Algeria: Hakkin Al'ummar Yemen Ne Su Rama Cuta A Kan Macuci

    Mar 31, 2018 06:41

    Shugabar jam'iyyar labour a kasar Algeria Louisa Hanoune ta bayyana cewa, hakkin al'ummar kasar Yemen ne su mayar da martani da duk abin da ya sawaka a gare su a kan duk wanda ya zalunce su.

  • Martanin Majalisar Malaman Aljeriya Kan Fatawar Masu Kafurta Musulmi

    Martanin Majalisar Malaman Aljeriya Kan Fatawar Masu Kafurta Musulmi

    Mar 21, 2018 12:01

    Majalisar malaman addinin muslunci a kasar Aljeriya ta mayar da martani kan fatawar da babban malamin 'yan salafiyya na kasar ya bayar, da ke kafirta wani bangaren musulmi.

  • An Bude Zaman Taron Kasa Da Kasa Kan Karfafa Gwiwar Mata A Fagen Siyasa A Kasar Aljeriya

    An Bude Zaman Taron Kasa Da Kasa Kan Karfafa Gwiwar Mata A Fagen Siyasa A Kasar Aljeriya

    Mar 18, 2018 06:30

    An bude zaman taron kasa da kasa kan karfafa gwiwar mata domin taka gagarumar rawa a fagen siyasa a birnin Aljes fadar mulkin kasar Aljeriya.

  • An Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu 'Yan Ta'adda 12 A Aljeriya

    An Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu 'Yan Ta'adda 12 A Aljeriya

    Mar 13, 2018 19:02

    Wata kotu a kasar Aljeriya ta yanke hukuncin kisa kan wasu 'yan ta'adda 12 a kasar

  • An Yabi Kasar Iran Kan Taka Gagarumar Rawa A Fagen Hana Yaduwar Ayyukan Ta'addanci

    An Yabi Kasar Iran Kan Taka Gagarumar Rawa A Fagen Hana Yaduwar Ayyukan Ta'addanci

    Mar 12, 2018 19:27

    Wani marubuci dan kasar Aljeriya ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kungiyoyin gwagwarmya da take goya musu baya sun hada yaduwar ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya.

  • 'Yar Wasan Kasar Aljeriya Ta Ki Karawa Da 'Yan Wasan H.K.Isra'ila

    'Yar Wasan Kasar Aljeriya Ta Ki Karawa Da 'Yan Wasan H.K.Isra'ila

    Mar 12, 2018 10:54

    A ci gaba da kyamar da ake nuna wa yahudawa 'yan mamaya, 'yan wasan kokawa na kasar Aljeriya sun ki amincewa su kara da 'yan wasan haramtacciyar kasar Isra'ila a gasar kokawar da ake yi a kasar Moroko.

  • Ma'aikatar Ilimi A Aljeriya Ta Sanar Da Koran Dubban Malaman Makarantun Boko A Kasar

    Ma'aikatar Ilimi A Aljeriya Ta Sanar Da Koran Dubban Malaman Makarantun Boko A Kasar

    Feb 25, 2018 19:07

    Ma'aikatar ilimi da tarbiyya ta Aljeriya ta sanar da koran malaman makarantun boko kimanin dubu hudu daga aiki, bayan gudanar da yajin aiki ba a kan ka'ida ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS