-
Aljeriya: An Sanar Da Makoki Na Kwanaki Uku Sakamakon Mutuwar Mutane 257 A Hatsarin Jirgi
Apr 12, 2018 08:24Shugaban kasar Aljeriya Abdulaziz Butaflika ya sanar da makoki na tsawon kwanaki a fadin kasar, sakamakon mutuwar mutane 257 a wani hatsarin jirgin da ya auku jiya a kasar.
-
Kimanin Mutane 257 Suka Rasu Sanadiyar Hadarin Jirgin Soja A Aljeriya
Apr 11, 2018 11:16Hukumomin Aljeriya sun sanar da mutuwar mutane 257 sanadiyar hadarin jirgin soja a kasar
-
Aljeriya Ta Jaddada Bukatar Daukan Matakan Toshe Duk Hanyoyin Samun Kudaden 'Yan Ta'adda
Apr 09, 2018 19:11Ministan harkokin wajen kasar Aljeriya ya jaddada wajabcin daukan matakan toshe duk wasu hanyoyin samun kudaden kungiyoyin 'yan ta'adda a matsayin matakin farko na kokarin murkushe su.
-
ٍShugabar Jam'iyyar Labour Algeria: Hakkin Al'ummar Yemen Ne Su Rama Cuta A Kan Macuci
Mar 31, 2018 06:41Shugabar jam'iyyar labour a kasar Algeria Louisa Hanoune ta bayyana cewa, hakkin al'ummar kasar Yemen ne su mayar da martani da duk abin da ya sawaka a gare su a kan duk wanda ya zalunce su.
-
Martanin Majalisar Malaman Aljeriya Kan Fatawar Masu Kafurta Musulmi
Mar 21, 2018 12:01Majalisar malaman addinin muslunci a kasar Aljeriya ta mayar da martani kan fatawar da babban malamin 'yan salafiyya na kasar ya bayar, da ke kafirta wani bangaren musulmi.
-
An Bude Zaman Taron Kasa Da Kasa Kan Karfafa Gwiwar Mata A Fagen Siyasa A Kasar Aljeriya
Mar 18, 2018 06:30An bude zaman taron kasa da kasa kan karfafa gwiwar mata domin taka gagarumar rawa a fagen siyasa a birnin Aljes fadar mulkin kasar Aljeriya.
-
An Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu 'Yan Ta'adda 12 A Aljeriya
Mar 13, 2018 19:02Wata kotu a kasar Aljeriya ta yanke hukuncin kisa kan wasu 'yan ta'adda 12 a kasar
-
An Yabi Kasar Iran Kan Taka Gagarumar Rawa A Fagen Hana Yaduwar Ayyukan Ta'addanci
Mar 12, 2018 19:27Wani marubuci dan kasar Aljeriya ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kungiyoyin gwagwarmya da take goya musu baya sun hada yaduwar ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya.
-
'Yar Wasan Kasar Aljeriya Ta Ki Karawa Da 'Yan Wasan H.K.Isra'ila
Mar 12, 2018 10:54A ci gaba da kyamar da ake nuna wa yahudawa 'yan mamaya, 'yan wasan kokawa na kasar Aljeriya sun ki amincewa su kara da 'yan wasan haramtacciyar kasar Isra'ila a gasar kokawar da ake yi a kasar Moroko.
-
Ma'aikatar Ilimi A Aljeriya Ta Sanar Da Koran Dubban Malaman Makarantun Boko A Kasar
Feb 25, 2018 19:07Ma'aikatar ilimi da tarbiyya ta Aljeriya ta sanar da koran malaman makarantun boko kimanin dubu hudu daga aiki, bayan gudanar da yajin aiki ba a kan ka'ida ba.