-
Jamus Na Duba Yiyuwar Bawa Iran Yuro Miliyon 300 Da Ta Bukata Daga Cikin Asusunta Da Ke Kasar
Jul 10, 2018 08:08Jami'an gwamnatin kasar Jamus sun bayyana cewa gwamnatin kasar tana binciken yiyuwan mikawa kasar Iran kudadenta Yuru miliyon 300 don amfani da su a cikin gida.
-
Koriya Ta Arewa Ta Kalubalaci Tattaunawarta Da Amurka
Jul 07, 2018 16:25Koriya ta Arewa ta kalubalanci yadda tattaunawarta da Amurka ke tafiya, kwanaki biyu bayan ganawar da bangarorin biyu ke yi kan yarjejeniyar nukiliya.
-
Faransa Ta Bukaci Karin Hadin Kan Kungiyar Turai Domin Kalubalantar Amurka
Jul 07, 2018 06:22Ministan Kudin kasar Faransa ya ce wajibi ne Kasashen tarayyar Turai su kara hada kansu wajen kalubalantar barazanar shugaban kasar Amurka
-
Za Mu Wargaza Shirin Amurka Na Hana Mu Sayar Da Man Fetur Ketare_Iran
Jul 01, 2018 17:47Jamhuriya Musulinci ta Iran ta ce za ta wargaza makircin Amurka, na hana ta sayar da man fetur dinta a kasuwannin duniya.
-
Amurka Ta Bude Sansanin Sojojinta Mafi Girma A Kasar Korea Ta Kudu.
Jul 01, 2018 06:46Gwamnatin kasar Amurka ta bude sansanin sojojinta mafi girma a duniya a kasar Korea ta kudu a dai dai lokacinda ba'a da de kammala taron shugaba Trump da tokoransa na Korea ta Arewa Kim Jong un ba.
-
Qassemi: Siyasar Amurka Ita Ce Ummul Aba'isin Din Ayyukan Ta'addanci Da Rashin Tsaro A Yankin G/Tsakiya
Jun 30, 2018 05:53Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar, Bahram Qassemi, Iran ya bayyana cewar siyasar kuskuren Amurka ita ce ummul aba'isin din rashin tsaro da yaduwar ayyukan ta'addanci da sauran matsalolin da suke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.
-
Bukatar Rasha Ta Gudanar Da Bincike Domin Gano Masu Aikewa 'Yan Ta'adda Makamai A Afganistan
Jun 28, 2018 06:24Jakadan kasar Rasha a Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci gudanar da bincike domin gano bangaren da ke aikewa kungiyar ta'addanci ta Da'ish makamai a kasar Afganistan.
-
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Ce: Amurka Bata Da Shirin Shiga Yaki Da Kasar Iran
Jun 24, 2018 06:35Sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya yi furuci da cewa: Kasarsa bata da wani shirin daukan matakin sojin kan kasar Iran.
-
Kotun Duniya Za Ta Duba Karar Da Iran Ta Shigar Kan Kudadenta Da Amurka Ta Handame
Jun 23, 2018 09:12Babbar kotun duniya ta sanar da cewa za ta fara gudanar da zaman sauraren karar da Iran ta shigar kan handame wasu wasu biliyoyin dalolinta da Amurka ta yi.
-
Martanin Zarif Kan Sharudda 12 Da Amurka Ta Gindaya Wa Iran Kafin Kyautata Alaka
Jun 22, 2018 06:38Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad zarif ya mayar da martani dangane da sharudda 12 da sakataren harkokin wajen kasar Amurka Michael R. Pompeo ya gindaya wa Iran, kafin daukar duk wani mataki na kyautata alaka tsakanin Amurka da kasar ta Iran.