-
Iran Ta Ci Nasara A Harakokin Siyasar Waje Da Kuma kalubalantar Masu Mugun Nufi
May 20, 2018 07:56A yayin da yake ganawa da wasu matasan kasar a daren jiya asabar, Shugaban Jamhoriyar musulinci ta Iran Dakta Hasan Rauhani ya ce Kasarsa ta ci nasara a harakokin siysarta ta waje da kuma tsayin wajen kalubalantar masu mugun nufi.
-
Amurka : Dalibi Ya Hallaka Mutum 10 A Texas
May 19, 2018 05:30Wani dalibi dan shekaru 17 ya bindige mutum goda a wata makarantar sakandare a birnin Texas na Amurka.
-
Ma'aikatar Kudi Ta Amurka Ta Dorawa Shuwagabannin Hizbullah Takunkumi
May 18, 2018 06:29Ma'aikatar kudi ta kasar Amurka ta bada sanarwan kakabawa shuwagabanni da wasu kamfaninin kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Takunkumi.
-
Gwamnatin Amurka Ta Ce Har Yanzun Tana Fatan Ganawar Shugaban Kasar Da Takwaransa Na Koriya Ta Arewa
May 16, 2018 19:11Fadar Shugaban kasar Amurka ta maida martani ga barazanar da koria ta arewa ta yi na dakatar da ganawar shuwagabannin kasashen biyu a kasar Singapore a cikin watan Yuni mai kamawa.
-
Gaza : Akalla Falasdinawa 55 SuKa Yi Shahada
May 15, 2018 05:50Sojojin yahudawa sahayoniya sun kashe falasdinawa akalla 55 a zirin Gaza, a zanga zanga da falastinawan ke yi kan mayar da Kudus babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Kasashen Turai Za Su Kaurace Wa Bikin Bude Ofishin Jakadancin Amurka A Quds
May 14, 2018 07:14Mafi yawan kasashen yammacin turai sun ki karba goron gayyata domin halartar bikin bude ofishin jakadancin Amurka a birnin Quds mai alfarma.
-
Zarif Ya Fara Tattaunawa Da Kasashen Da Suka Rage A Yarjejeniyar Nukiliyar Iran
May 13, 2018 15:09Ministan harkokin wajen jamhuriya Musulinci ta Iran, Muhammad Jawwad Zarif, ya fara wani ran gadin diflomatsiya don tattaunawa da sauren manyan kasashen duniya da suka rage a yarjejeniyar nukiliyar Iran.
-
Priministan Kasar Britania Ta Zanta Da Shugaban Kasar Amurka Kan Janyewar Kasar Daga Yerjejeniyar Nukliyar Iran.
May 12, 2018 08:06Primistan kasar Britania Theresa May ta tattauna ta wayar tarho tare da shugaban kasar Amurka Donal Trump kan tasirin da takunkuman da Amurkan zata dorawa Iran bayan ta janye daga yerjejeniyar shirin Nukliyar kasar Iran kan kamfanin Britania da sauran ayyukanta a kasar Iran.
-
Amurka : Kuskure Ne Ya Janyo Kashe Mana Sojoji A Nijar
May 11, 2018 05:09Ma'aikatar tsaron Amurka ta Pantagon ta yarde cewa an kashe sojojinta hudu ne a kauyen Tongo Tongo dake nisan kilomita 100 daga Yamai babban Nijar a iyaka da Mali bisa rashin shiri da gazawa wajen sanya ido.
-
IAEA: Iran Tana Yin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Kamar Yadda Ya Kamata
May 11, 2018 02:30Hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya IAEA ta fitar da sanarwa da ke tabbatar da cewa Iran tana yin aiki daidai da yarjejeniyar da aka cimmawa tare da ita da manyan kasahen duniya.