-
Martanin Duniya kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiliyar Iran
May 09, 2018 08:47Tun bayan da shugaba Donald Trump na Amurka ya sanar da janye kasarsa daga yarjejeniyar nukiliyar da manyan kasashen duniya suka cimma da Jamhuriya Musulinci ta Iran, duniya ke ci gaba da maida martani kan matakin na Trump.
-
Rasha Ta Bayyana Cewa: Fitar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiya Ya Zubar Da Mutuncinta
May 09, 2018 06:47Jakadan Amurka a tarayyar turai Vladimir Chizhov ne ya bayyana haka sannan ya kara da cewa matakin babban kuskure ne na tarihi
-
Amurka Ta Kara Dorawa Venezuela Takunkumai Na Tattalin Arziki.
May 08, 2018 19:06Mataimakin shugaban kasar Amurka ya bada sanarwan dorawa yan kasuwan kasar Venezuela 3 da kuma wasu kamfanonin kasar 20.`
-
Amurka Ta Fice Daga Yerjejeniyar Shirin Nukliyar Kasar Iran
May 08, 2018 19:05Shugaban kasar Amurka Donald Trump Ya Bayyana Ficewar Kasar Amurka daga yerjejeniyar shirin nukliyar kasar Iran wacee kasar ta Amurka da wasu manya manyan kasashen duniya 5 suka kulla tare da kasar ta Iran a shekara ta 2015.
-
Qassemi: Amurka Za Ta Yi Nadamar Ficewa Daga Yarjejeniyar Nukiliya
May 07, 2018 11:11Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Bahram Qassemi, ya bayyana cewar Amurka za ta yi nadama mai girma matukar ta fice daga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da Iran.
-
Trump Zai gana Da Jae-in Gabanin Ganawa Da Kim
May 05, 2018 18:00Shugaban Amurka Donald Trump, zai karbi bakuncin takwaransa na Koriya ta kudu Moon Jae-in a ranar 22 ga wannan watan, gabanin ganawar da aka shirya yi tsakaninsa da Shugaban Koriya ta arewa kim Jong Un.
-
OPCW Ta Gama Bincikenta A Garin Duma Na Siriya
May 05, 2018 17:06Kungiyar haramta amfani da makamai masu guba ta duniya, (OPCW), ta ce tawagar da ta tura Siriya, dangane da zargin da aka yi wa kasar, na amfani da makamai masu guba wajen kai hari kan fararen-hula, ta kammala bincikenta a garin Duma.
-
Zarif: Iran Na Da Hakkin Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya
May 03, 2018 17:24Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana da hakkin mayar da martani matukar dai Amurka, a matsayinta na wani bangare na yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma a shekara ta 2015, ta fice daga cikinta.
-
Sanatan Amurka Ya Gargadi Trump Kan Ficewa Daga Yarjejeniyar Nukiliya Kan Shirin Iran
Apr 30, 2018 06:48Dan majalisar dattijan Amurka Ben Cardin ya gargadi Donald Trump da kada ya dauki matakin ficewa daga yarjejeniyar nukiliya da aka cimmawa tare da Iran.
-
Wasu Senatocin Amurka Sun Bukaci A Hana Gwamnatin Kasar Mikawa Turkia Jiragen Yaki Samfurin F-35
Apr 27, 2018 12:01Senatocin majalisar dattawan kasar Amurka uku sun gabatarwa majalisar bukatar a dakatar da mikawa kasar Turkiya jarage yaki samfurin F-35 da ta saya.