Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Apr 27, 2018 05:06

    Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel, ta isa brinin Washigton na Amurka, inda daya daga cikin jigon ziyarar shi ne shawo kan shugaba Donald Trump akan kada ya janye kasarsa daga Yerjejeniyar nukiliyar da manyan kasashen duniya suka cimma da Iran.

  • EU : Yerjejeniyar Nukiliyar Iran, Na Nan Daram_ Mogherini

    EU : Yerjejeniyar Nukiliyar Iran, Na Nan Daram_ Mogherini

    Apr 25, 2018 10:57

    Babbar jami'ar diflomatsiyyar kasashen Turai, Federica Mogherini, ta ce yarjejeniyar nukiliyar Iran na Daram, kuma dole a ci gaba da kare ta.

  • Amurka Na Shirin Gina Wani Sansanin Sojojinta A Nijar

    Amurka Na Shirin Gina Wani Sansanin Sojojinta A Nijar

    Apr 23, 2018 17:34

    Kafafen watsa labaran Amurka sun ba da labarin cewa Amurkan tana shirin gina wani sansanin jiragen saman yakinta marasa matuka a kasar Nijar don amfani da wajen wajen fada da kungiyoyin ta'addanci.

  • Faransa : Macron Na Ziyara A Amurka

    Faransa : Macron Na Ziyara A Amurka

    Apr 23, 2018 11:10

    Yau Litini, shugaba Emanuelle Macron na Faransa ke fara ziyara a Amurka, mai manufar shawo kan takwaransa na Amurkar ya canza ra'ayinsa kan yarjejeniyar nukiliyar Iran, ta ci gaba da aiki.

  • Qasemi: Rahoton Amurka Kan Kare Hakkokin Bil Adama Batu Ne Na Siyasa

    Qasemi: Rahoton Amurka Kan Kare Hakkokin Bil Adama Batu Ne Na Siyasa

    Apr 22, 2018 06:43

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana rahoton da Amurka ta fitar kan kare hakkokin bil adama a Iran da cewa magana ce ta siyasa kawai.

  • Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Shirinta Na Nukiliya, Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    Zarif: Iran Za Ta Ci Gaba Da Shirinta Na Nukiliya, Matukar Amurka Ta Fice Daga Yarjejeniyar Nukiliya

    Apr 21, 2018 05:44

    Ministan harkokin wajen kasar Iran, Dakta Muhammad Jawad Zarif, ya bayyana cewa Iran za ta sake dawowa da ci gaba da ayyukanta na nukiliya matukar dai shugaban Amurka ya sanar da ficewar Amurkan daga yarjejeniyar nukiliyan da manyan kasashen duniya suka cimma da Iran din.

  • Masar Ta Ki Amincewa Da Aika Sojoji Zuwa Kasar Syria

    Masar Ta Ki Amincewa Da Aika Sojoji Zuwa Kasar Syria

    Apr 19, 2018 12:36

    Wani babban jami'in leken asirin Masar ya ce; Babu yadda za a yi Masar ta shiga cikin kawancen fada da Syria

  • Sharhi: Hari Mai Kama Da Hadarin Kaka Da Amurka Ta Jagoranta Kan Syria

    Sharhi: Hari Mai Kama Da Hadarin Kaka Da Amurka Ta Jagoranta Kan Syria

    Apr 16, 2018 07:41

    Jaridar New York Times da ake bugawa a kasar Amurka, ta bayyana mahangarta dangane da harin da Amurka ta jagoranci kaddamarwa a kan Syria, inda kasashen Birtaniya da Faransa suka mara mata baya wajen kai harin da jijjifin safiyar Asabar da ta gabata.

  • Assad: Harin Bangarori Uku Kan Siriya Zalunci Da Wuce Gona Da Iri Ne

    Assad: Harin Bangarori Uku Kan Siriya Zalunci Da Wuce Gona Da Iri Ne

    Apr 15, 2018 17:23

    Shugaban kasar Siriya, Bashar al-Assad, ya bayyana cewar harin da Amurka ta jagoranta kan kasar Siriya wani wuce gona da iri ne da kuma zalunci ne a fili kan wata 'yantacciyar kasar yana mai jaddda cewar kasar Siriya ba ta da masana'antar kera makamai masu guba.

  • Sharhi: Mahangar Jagora Kan Harin Da Amurka, Faransa Da Birtaniyya Suka Kai Siriya

    Sharhi: Mahangar Jagora Kan Harin Da Amurka, Faransa Da Birtaniyya Suka Kai Siriya

    Apr 15, 2018 05:19

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana harin da Amurka da Faransa da Birtaniyya suka kai Siriya a safiyar jiya Asabar a matsayin babban laifi yana mai bayyana shugabannin wadannan kasashe ukun a matsayin masu laifi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS