Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Shugaba Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Sake Kai Wa Siriya Hari

    Shugaba Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Sake Kai Wa Siriya Hari

    Apr 10, 2017 17:36

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya ja kunnen cewa sake kai wa kasar Siriya hari kamar yadda jami'an Amurka da wasu na kasashen yammaci suke barazanar yi, lamari ne da zai iya sanya yankin Gabas ta tsakiya cikin hatsarin gaske.

  • Shugaba Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Sake Kai Wa Siriya Hari

    Shugaba Ruhani Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Sake Kai Wa Siriya Hari

    Apr 10, 2017 17:36

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya ja kunnen cewa sake kai wa kasar Siriya hari kamar yadda jami'an Amurka da wasu na kasashen yammaci suke barazanar yi, lamari ne da zai iya sanya yankin Gabas ta tsakiya cikin hatsarin gaske.

  • Iran : Harin Amurka A Syria Kuskure Ne, Ayatollah Ali Khamenei

    Iran : Harin Amurka A Syria Kuskure Ne, Ayatollah Ali Khamenei

    Apr 09, 2017 17:18

    Jagoran juyin Islama na kasar Iran Ayatollah Sayyid Ali Khameni, ya bayyana cewa babban kuskure ne dubarar da Amurka ta yi na kai hari sansanin sojin Syria bisa zargin amfani da makami mai guba.

  • Dangantaka Na Kara Tsami Tsakanin Amurka Da Kawayen Syria

    Dangantaka Na Kara Tsami Tsakanin Amurka Da Kawayen Syria

    Apr 09, 2017 16:51

    Dangantaka na kara tsami tsakanin Amurka da kasashen dake goyan bayan gwamnatin shugaba Bashar Al'Assad na Syria, tun bayan harin makami masu linzamin da Amurka ta kaiwa Syriar a wannan makaon mai karewa.

  • Sanata Rand Paul: Harin Da Trump Ya Kai Kan syria Syria Yana Tattare Da Hadari

    Sanata Rand Paul: Harin Da Trump Ya Kai Kan syria Syria Yana Tattare Da Hadari

    Apr 09, 2017 11:20

    Wani dan majalisar dattijan kasar Amurka daga jam'iyyar Republican da ke mulki a kasar, ya yi gargadi kan cewa; harin da Trump ya kaddamar a kan Syria yana tattare da babban hadari.

  • Amurkawa Sun Yi Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Kai Wa Kasar Syria Hari

    Amurkawa Sun Yi Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Kai Wa Kasar Syria Hari

    Apr 08, 2017 12:07

    Dubban Amurkawa sun yi gangami da zanga-zangar yin Allawadai da ta salon siyasar ina da yaki da Donald Trump wadda ta kai shi ga kaddamar da hari a kan kasar Syria saboda dalilai na siyasa.

  • Sarkin Saudiyyah Ya Gode Wa Trump A Kan Kai Wa Syria Hari

    Sarkin Saudiyyah Ya Gode Wa Trump A Kan Kai Wa Syria Hari

    Apr 08, 2017 12:07

    Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi sarkin Saudiyya Salman Bin Abdulaziz bayani kan yadda Amurka ta kaddamar da hari kan kasar Syria, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar jami'an tsaro 6 da kuma fararen 9.

  • Firayi Ministan Rasha Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Ci Gaba Da Kai Hari Siriya

    Firayi Ministan Rasha Ya Ja Kunnen Amurka Dangane Da Ci Gaba Da Kai Hari Siriya

    Apr 08, 2017 05:38

    Firayi ministan kasar Rasha Dmitry Medvedev ya ja kunnen gwamnatin Amurka dangane da harin da ta kai kasar Siriya yana mai cewa hakan wata alama ce ta kusan yin fito na fito tsakanin Rasha da Amurkan.

  • Shugaba Ruhani: Harin Amurka Ga Siriya Zai Kara Karfafa Ayyukan Ta'addanci Ne Kawai

    Shugaba Ruhani: Harin Amurka Ga Siriya Zai Kara Karfafa Ayyukan Ta'addanci Ne Kawai

    Apr 08, 2017 05:36

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani yayi kakkausar suka ga harin da Amurka ta kai da makamai masu linzami wani sansanin jiragen saman gwamnatin Siriya yana mai cewa harin zai kara karfafa ayyukan ta'addanci ne a yankin Gabas ta tsakiya da kuma rashin tsaro a duniya.

  • Isra'ila, Saudiyyah, Turkiya Sun Goyi Bayan Hare-Haren Amurka A Kan Kasar Syria

    Isra'ila, Saudiyyah, Turkiya Sun Goyi Bayan Hare-Haren Amurka A Kan Kasar Syria

    Apr 07, 2017 10:05

    Jim kadan bayan kai hare-haren da Amurka ta yi da makamai masu linzami guda 59 a kan kasar Syria da jijjifin safiyar yau, Isra'ila, Saudiyya, Turkiya, Birtaniya da ma sauran wasu kasashe 'yan amshin shata na Amurka, duk sun fito sun goyi bayan kai harin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS