Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Amurka : Gwamnatin Trump Ta Daukaka Kara Kan Soke Dokar Baki

    Amurka : Gwamnatin Trump Ta Daukaka Kara Kan Soke Dokar Baki

    Mar 18, 2017 05:53

    Gwamnatin shugaba Donald Trump na Amurka ta daukaka kara kan sokewar da wani alkalin kotun tarayya na yankin Maryland ya yiwa sabuwar dokar hana 'yan gudun hijira da musulmin wasu kasashe shida shiga kasar.

  • Jiragen Yakin Amurka Sun Kashe Mutane 42 A Wani Masallci A Syria

    Jiragen Yakin Amurka Sun Kashe Mutane 42 A Wani Masallci A Syria

    Mar 17, 2017 17:16

    Jiragen yakin Amurka sun kaddamar da wasu hare-hare a kan wani masallaci da ke a wani kauye da cikin gundumar Aleppo, inda suka kashe mutane 42 tare da jikkata wasu fiye da dari daya.

  • Sake Watsi Da Dokar Trump, Kan Hana Musulmai Shiga Amurka

    Sake Watsi Da Dokar Trump, Kan Hana Musulmai Shiga Amurka

    Mar 16, 2017 05:51

    Sa'o'i kadan kafin sabuwar dokar da shugaban Amurka Donald Trump ya sanyawa hannu ta hana musulman wasu kasashe shida shiga kasar ta fara aiki, wani akalin kotun tarraya ya yi wasti da dokar.

  • Amurka Ta Kori 'Yan Somaliya Kimanin 70 Daga Kasar

    Amurka Ta Kori 'Yan Somaliya Kimanin 70 Daga Kasar

    Mar 12, 2017 05:49

    Ministan harkokin wajen Somaliya Abdirisak Omar Mohamed, ya tabbatar da cewa, kimanin 'yan kasar guda 70 da aka kora daga Amurka sun isa Mogadishu, babban birnin kasar.

  • Amurka ta kori 'yan kasar Somaliya daga cikin kasar

    Amurka ta kori 'yan kasar Somaliya daga cikin kasar

    Mar 10, 2017 18:02

    'yan kasar Somaliya da dama ne aka mayar da su birnin Magadushu daga kasar Amurka

  • Yadda Kungiyar Da'esh Ke Shan Kashi A Mosul Na Iraki

    Yadda Kungiyar Da'esh Ke Shan Kashi A Mosul Na Iraki

    Mar 10, 2017 06:00

    A yayin da bayanai ke cewa jagoran kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh, Abou Bakr Al-Baghdadi ya tsere daga Mosul, kungiyar na ci gaba da rasa yankunan da take rikeda a wannan yankin na Mosul a Iraki.

  • Kotu Ta Yanke Wa 'Yan Sanda Biyu Hukuncin Kisa A Najeriya

    Kotu Ta Yanke Wa 'Yan Sanda Biyu Hukuncin Kisa A Najeriya

    Mar 09, 2017 16:54

    Wata kotu a birnin Abuja fadar mulkin Najeriya, ta yanke wa wasu jami'an 'yan sanda biyu hukuncin kisa bayan samunsu da laifin kisan kai na ganganci a kan wasu 'yan kasuwa.

  • Musulmin Amurka Ba Su Amince Da Sabuwar Dokar Trump Ba

    Musulmin Amurka Ba Su Amince Da Sabuwar Dokar Trump Ba

    Mar 09, 2017 16:53

    Babbar cibiyar msuulmin kasar Amurka ba ta amince da sabuwar dokar Donald Trump ta nuna kyama ga musulmi ba.

  • Kokarin Amurka Na Yin Tasiri A cikin Kasar Kenya.

    Kokarin Amurka Na Yin Tasiri A cikin Kasar Kenya.

    Mar 09, 2017 12:15

    Shugaban Kasar Amurka ya tattauna da takwaransa na kasar Kenya akan alakar kasuwanci da tsaro.

  • Amurka Ta Bayyana Adawarta Da Duk Wani Matakin Kakaba Takunkumi Kan H.K.Israila

    Amurka Ta Bayyana Adawarta Da Duk Wani Matakin Kakaba Takunkumi Kan H.K.Israila

    Mar 09, 2017 06:23

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ya jaddada cewa: Gwamnatin Amurka ba zata taba amincewa da duk wani matakin kakaba takunkumi kan haramtacciyar kasar Isra'ila ko mayar da ita saniyar ware ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS