-
Musulmin Amurka Sun Bukaci A Hana Wani Mai Kin Jinin Muslunci Halartar Taron Rantsar Da Trump
Jan 15, 2017 15:30Cibiyar musulmin kasar Amurka ta bukaci da a soke sunan wani malamin addinin kirista mai tsananin kiyayya da musulmi daga cikin sunayen mutanen da aka gayyata domin halartar taron rantsar da Trump.
-
Wuta Ta Tashi A Cikin Wani Masallaci A Birnin Washington Na Amurka
Jan 15, 2017 13:41Wuta ta tashi a cikin wani masallaci da ke cikin birnin Washington na kasar Amurka, inda dukkanin kaddarorin da ke cikin masallacin suka kone kurmus, duk kuwa da cewa musumi sun yi iamnin cewa da gangan ne aka saka wutar.
-
An Fara Zanga Zanar Yin All..Wadai Da Trumpm Kwanaki Kafin Ya Karbi Iko Da Amurka
Jan 15, 2017 08:18Masu rajin kare hakkin bil'adama a Amurka sun fara zanga zangar yin All...wadai da zabebben shugaban Amurka Donal Trump kwanaki kafin ya karbi ragamar shugabancin kasar.
-
Abbas Yayi Gargadi Dangane Da Mayar Da Ofishin Jakadancin Amurka Birnin Qudus
Jan 14, 2017 14:42Shugaban gwamnatin cin gashin kan Palastinawa Mahmoud Abbas ya gargadi Amurka da cewa za a shiga rudani mataukar dai sabon shugaban Amurka Donald Trump ya aiwatar da shirinsa na mayar da ofishin jakadancin haramtacciyar kasar Isra'ila zuwa birnin Kudus.
-
Amurka Ta Janye Wani Bangare Na Takunkuminta A Kan Sudan
Jan 14, 2017 08:28Gwamnatin kasar Amurka ta janye wani bangare na takunkuman da ta kakaba wa kasar Sudan, amma har yanzu tana cikin jerin kasashen da Amurka ke kira masu danne hakkokin bil adama.
-
Amurka Zata Sassautawa Sudan Takunkuman Tattalin Arziki
Jan 13, 2017 12:34A dai dai lokacinda gwamnatin shugaban Umar Hassan Al-bashir na kasar Sudan take kokarin kyautata dangantakarta da kasar Amurka , gwamnatin Amurka ta bada sanarwan cewa zata sassautawa kasar takunkuman da ta dora mata
-
Amurka Ta Aike Da Manyan Makamai Zuwa Kasar Polanda Mai Iyaka Da Kasar Rasha
Jan 13, 2017 02:13Tawagar Da Ke Dauke Da Manyan Makaman Amurka Ta Isa Kasar Poland Domin Karfafa Sojojin Nato.
-
Sudan Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Soke Takunkumin Da Ta Kakaba Mata
Jan 08, 2017 08:26Kasar Sudan ta yi kira ga gwamnatin Donald Trump da za a rantsar nan ba da dadewa ba da ta sake manufarta a kan kasar ta Sudan.
-
Amurka Ta Sanya Dan Ben Laden, Cikin Jerin Mayan 'Yan Ta'adda
Jan 06, 2017 07:29Amurka ta sanya sunan Hamza Ben Laden daya daga cikin 'ya yan Ben Laden a cikin jerin sunayen mayan 'yan ta'adda na duniya.
-
Taro Kan Addinin Muslunci A Babban Dakin Karatu Na Chaleston A Amurka
Jan 02, 2017 10:28Babban dakin karatu na garin Charleston a jahar Carolina ta kudu a kasar Amurka zai dauki nauyin wani zama domin tattauna lamurra da suka shafi muslunci.