-
Barak Obama Ya Yi Furuci Da Rashin Yiyuwar Murkushe 'Yan Kungiyar Taliban A Afganistan
Dec 08, 2016 02:17Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka ba zasu iya murkushe 'yan ta'addan kungiyar Taliban da ke kasar Afganistan ba.
-
Ayatullahi Jannati: Kiyayyar Amurka Kan Iran Ya Sabawa Dokokin Kasa Da Kasa
Dec 06, 2016 14:44Shugaban Majalisar Kwararru Masu Zaben Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci a kasar Iran ya bayyana cewa: Matakin da kasar Amurka ta dauka na sake jaddada takunkumin shekaru 10 kan kasar Iran lamari ne da ya yi hannun riga da dokokin kasa da kasa, kuma hakan yana kara fayyacewa duniya wace ce Amurka.
-
Hage Geingob: Namibiya Za Ta Ci Gaba Da Zama A Kotun ICC Matukar Amurka Ta Shigo
Dec 05, 2016 02:13Shugaban kasar Namibiya Hage Geingob ya sake jaddada aniyar kasarsa ta ficewa daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka ICC yana mai cewa kasar Namibiya za ta ci gaba da zama cikin yarjejeniyar Roma da ta kafa kotun ne kawai idan har Amurka ta shigo cikin kotun.
-
Makarkashiyar Kungiyar Yahudawa A Kan Musulmi Dan Majalisa A Amurka
Dec 04, 2016 15:34Wani hamshakin mai kudi a kasar Amurka kuma daya daga cikin yahudawa masu kare manufofin Isra'ila a Amurka, ya tsaya kai da fata domin ganin an hana wani dan majalisar dattijan kasar musulmi rike shugabancin kwamitin zartarwa na jam'iyyar Democrat.
-
Kasar China Ta Nuna Fushinta Da Tattaunawar Trump Da Shugabar Taiwan
Dec 03, 2016 14:34Kasar China ta bayyana tsananin fushinta dangane da tattaunawa ta wayar tarho da zababben shugaban Amurka Donald Trump yayi kai tsaye da shugabar kasar Taiwan, da take kallon wajen a matsayin wani yanki na kasar China da ya balle.
-
Zarif: Iran Zata Dakatar Da Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Matukar Aka Aiwatar Da Takunkumi A Kanta
Dec 03, 2016 14:33Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya matukar dai aka sake kakaba mata takunkumi.
-
An karfafa matakan tsaro a gefen Ofishin Jakadancin Amurka dake kasar Tchadi
Dec 03, 2016 07:49Wata Majiyar tsaro a kasar Tchadi ta sanar da karfafa matakan tsaro a gefen ofishin Jakadancin Amurka dake birnin injamena
-
Ana Barazanar Kona Masallaci A Michigan Amurka
Dec 02, 2016 02:16A cikin wata wasika da aka aike zuwa ga babban masallacin Michigan a kasar Amurka an yi barazanar yin kisan kiyashi a mulkin Donald Trump kan masallata irin na Hitler.
-
Martanin Sojan Ruwa Na Dakarun Kare Juyin Musulunci Ga Shisshigin Amurka.
Nov 30, 2016 02:48Dakarun Kare Juyin Musulunci Sun Maida Martani Ga Amurka
-
Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)
Nov 29, 2016 13:07Mutumin nan da ya kirkiro shafin kwarmaton nan na Wikileaks Julian Assange ya bayyana cewar Amurka da Saudiyya su ne tushen da suka kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).