Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Barak Obama Ya Yi Furuci Da Rashin Yiyuwar Murkushe 'Yan Kungiyar Taliban A Afganistan

    Barak Obama Ya Yi Furuci Da Rashin Yiyuwar Murkushe 'Yan Kungiyar Taliban A Afganistan

    Dec 08, 2016 02:17

    Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka ba zasu iya murkushe 'yan ta'addan kungiyar Taliban da ke kasar Afganistan ba.

  • Ayatullahi Jannati: Kiyayyar Amurka Kan Iran Ya Sabawa Dokokin Kasa Da Kasa

    Ayatullahi Jannati: Kiyayyar Amurka Kan Iran Ya Sabawa Dokokin Kasa Da Kasa

    Dec 06, 2016 14:44

    Shugaban Majalisar Kwararru Masu Zaben Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci a kasar Iran ya bayyana cewa: Matakin da kasar Amurka ta dauka na sake jaddada takunkumin shekaru 10 kan kasar Iran lamari ne da ya yi hannun riga da dokokin kasa da kasa, kuma hakan yana kara fayyacewa duniya wace ce Amurka.

  • Hage Geingob: Namibiya Za Ta Ci Gaba Da Zama A Kotun ICC Matukar Amurka Ta Shigo

    Hage Geingob: Namibiya Za Ta Ci Gaba Da Zama A Kotun ICC Matukar Amurka Ta Shigo

    Dec 05, 2016 02:13

    Shugaban kasar Namibiya Hage Geingob ya sake jaddada aniyar kasarsa ta ficewa daga kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffuka ICC yana mai cewa kasar Namibiya za ta ci gaba da zama cikin yarjejeniyar Roma da ta kafa kotun ne kawai idan har Amurka ta shigo cikin kotun.

  • Makarkashiyar Kungiyar Yahudawa A Kan Musulmi Dan Majalisa A Amurka

    Makarkashiyar Kungiyar Yahudawa A Kan Musulmi Dan Majalisa A Amurka

    Dec 04, 2016 15:34

    Wani hamshakin mai kudi a kasar Amurka kuma daya daga cikin yahudawa masu kare manufofin Isra'ila a Amurka, ya tsaya kai da fata domin ganin an hana wani dan majalisar dattijan kasar musulmi rike shugabancin kwamitin zartarwa na jam'iyyar Democrat.

  • Kasar China Ta Nuna Fushinta Da Tattaunawar Trump Da Shugabar Taiwan

    Kasar China Ta Nuna Fushinta Da Tattaunawar Trump Da Shugabar Taiwan

    Dec 03, 2016 14:34

    Kasar China ta bayyana tsananin fushinta dangane da tattaunawa ta wayar tarho da zababben shugaban Amurka Donald Trump yayi kai tsaye da shugabar kasar Taiwan, da take kallon wajen a matsayin wani yanki na kasar China da ya balle.

  • Zarif: Iran Zata Dakatar Da Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Matukar Aka Aiwatar Da Takunkumi A Kanta

    Zarif: Iran Zata Dakatar Da Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya Matukar Aka Aiwatar Da Takunkumi A Kanta

    Dec 03, 2016 14:33

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya matukar dai aka sake kakaba mata takunkumi.

  • An karfafa matakan tsaro a gefen Ofishin Jakadancin Amurka dake kasar Tchadi

    An karfafa matakan tsaro a gefen Ofishin Jakadancin Amurka dake kasar Tchadi

    Dec 03, 2016 07:49

    Wata Majiyar tsaro a kasar Tchadi ta sanar da karfafa matakan tsaro a gefen ofishin Jakadancin Amurka dake birnin injamena

  • Ana Barazanar Kona Masallaci A Michigan Amurka

    Ana Barazanar Kona Masallaci A Michigan Amurka

    Dec 02, 2016 02:16

    A cikin wata wasika da aka aike zuwa ga babban masallacin Michigan a kasar Amurka an yi barazanar yin kisan kiyashi a mulkin Donald Trump kan masallata irin na Hitler.

  • Martanin Sojan Ruwa Na Dakarun Kare Juyin Musulunci Ga Shisshigin Amurka.

    Martanin Sojan Ruwa Na Dakarun Kare Juyin Musulunci Ga Shisshigin Amurka.

    Nov 30, 2016 02:48

    Dakarun Kare Juyin Musulunci Sun Maida Martani Ga Amurka

  • Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)

    Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)

    Nov 29, 2016 13:07

    Mutumin nan da ya kirkiro shafin kwarmaton nan na Wikileaks Julian Assange ya bayyana cewar Amurka da Saudiyya su ne tushen da suka kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS