-
An Kashe Mutane Da Dama A Harbe Harben Da Aka Yi A Amurka A Jiya Jumma'a
Sep 03, 2016 08:27Majiyar muryar jumhuriyar musulunci ta Iran daga Amurka ta bayyana cewa, cibiyar bada rahotannin harbe harbe da bindigogi a kasar ya bada rahoton cewa an kashe ko an raunata akalla mutane 75 sanadiyyar harbi da bandiga a kasar a cikin sa'oi 24 da suka gabata.
-
Venezuela Ta Zargi Amurka Da Shirya Zanga-Zangar Kin Jin Gwamnatin Kasar
Sep 03, 2016 01:02Ministar harkokin wajen kasar Venezuela Delcy Rodríguez ta zargin gwamnatin Amurka da cewa ita ce ta shirya da kuma tsara zanga-zangar baya-bayan nan da masu adawa da gwamnatin kasar suka yi a birnin Caracas, babban birnin kasar Venezuelan.
-
Hukumar Tsaron Amurka Ta Tabbatar Da Kaiwa Kakakin (IS) Hari
Sep 01, 2016 03:13Hukumar tsaron Amurka ta gaskata cewa, kawacen kasa da kasa dake yaki da kungiyar 'yan ta'adda ta ISIS karkashin jagorancin kasar ya kaiwa kakakin kungiyar ta IS Abu Mohammed al-Adnani hari wanda ya hallaka shi a farkon wannan mako.
-
Zanga Zagar Dubban Amurkawa A Washington Tare Da Bukatar Yiwa Dokar Mallakar Makami A Kasar Koskorima
Aug 28, 2016 11:40Duban amurkawa sun fito zanga zanga a birnin Washington na kasar Amurka inda suke bukatar majalisar dokokin kasar ta gabatar da sauye sauye a dokar mallakar makami a kasar.
-
An Rufe Asusun Ajiya Na Wasu Musulmi A Wasu Bankunan Amurka
Aug 28, 2016 07:48Babbar cibiyar musulmin kasar Amurka ta sanar da cewa, wasu daga cikin bankunan kasar Amurka sun rufe a susun ajiya na wasu daga cikin musulmin kasar da ske yin ajiya a wadannan bankuna.
-
An Zargi Amurka Da Kokarin Haddasa Yakin Bangaranci A Gabas Ta Tsakiya.
Aug 25, 2016 07:41Wani Masanin Siyasa A Kasar Masar Ya Zargi Amurka Da Kokarin Haddasa Rikicin Bangaranci A Gabas tsa tsakiya
-
Shamkhani: Hadin Gwiwan Iran, Rasha da Siriya Ya Hana Amurka Cimma Manufarta A Siriya
Aug 24, 2016 00:44Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Shamkhani ya bayyana cewar hadin gwiwa da aiki tare dake gudana tsakanin kasashen Iran, Rasha da Siriya ya dakile kokarin Amurka na tabbatar da ikonta a kasar Siriya da kuma juya rikicin kasar Siriyan yadda ta ke so.
-
Kerry, Ya Bukaci Aikewa Da Dakarun MDD A Sudan Ta Kudu
Aug 22, 2016 10:38Sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry, ya jaddada bukatar aikewa da tawagar kiyaye zamen lafiya ta MDD wace zata kunshi dakarun Afrika a birnin Juba na Sudan ta Kudu inda gwabza kazamin fada a watan Yuli da ya gabata.
-
Amurka : Ci gaba Da Yin Suka Akan Halin Muguntar Jami'an Tsaro
Aug 22, 2016 07:20An gudanar da zanga-zang a birnin Newyork na Amurka domin nuna kin amincewa da halin muguntar 'yan sandan kasar.
-
Kasar Rasha Ta Musanta Ikirarin Amurka Na Cewa Ta Karya Dokar Majalisar Dinkin Duniya
Aug 18, 2016 01:05Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta mayar da martani ga ikirarin kasar Amurka na cewa ta karya kudurin kwamitin tsaron MDD ta hanyar amfani da da filin jirgin saman kasar Iran wajen kai hari kan 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) a kasar Siriya tana mai kiran Amurkan da ta sake duba kudurin kwamitin tsaron.