Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

barjam

  • António Guterres : Wajibi Ne A Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya

    António Guterres : Wajibi Ne A Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya

    Oct 19, 2017 06:25

    Babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya ci gaba da cewa wajibi ne a kiyaye yarjejeniyar saboda kare zaman lafiya a duniya.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Kan Yarjejeniyar Nukiliyar Kasar Iran

    Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Jaddada Goyon Bayanta Kan Yarjejeniyar Nukiliyar Kasar Iran

    Oct 18, 2017 07:21

    Shugaban hukumar gudanarwa ta kungiyar tarayyar Afrika (AU) ya sanar da cewa: Kungiyar Tarayyar Afrika tana jaddada goyon bayanta kan yarjejeniyar nukiliya da aka cimma tsakanin kasar Iran da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015.

  • Mogherini: Yarjejeniyar Nukiliyar Iran, Wata Nasara Ce Ga Duniya Da Kuma Al'ummar Iran

    Mogherini: Yarjejeniyar Nukiliyar Iran, Wata Nasara Ce Ga Duniya Da Kuma Al'ummar Iran

    Oct 18, 2017 05:50

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar Tarayyar Turai Federica Mogherini ta bayyana cewar yarjejeniyar nukiliyan kasar Iran wata nasara ce ga duniya da kuma al'ummar Iran wanda wajibi ne a kiyaye da kuma ci gaba da aiwatar da ita.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Bayyana Goyon Bayanta Kan Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Bayyana Goyon Bayanta Kan Yarjejeniyar Nukiliyan Iran

    Oct 16, 2017 17:30

    Shugaban hukumar gudanarwa ta Tarayyar Afirka (AU), Moussa Faki Mahamat, ya sanar da cewa kungiyar Tarayyar Afirkan tana goyon bayan yarjejeniyar nukiliya da manyan kasashen duniya suka cimma da Iran a shekara ta 2015.

  • Ministocin Wajen Kungiyar Tarayyar Turai Sun Sanar Da Goyon Bayan Yarjejeniyar Nuliyan Iran

    Ministocin Wajen Kungiyar Tarayyar Turai Sun Sanar Da Goyon Bayan Yarjejeniyar Nuliyan Iran

    Oct 16, 2017 17:30

    Ministocin harkokin wajen kungiyar Tarayyar Turai sun sanar da cikakken goyon bayansu ga yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da Iran suna masu cewa kasashensu za su ci gaba da aiki da abin da aka cimma cikin yarjejeniyar.

  • Tarayyar Afirka Tana Goyon Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran.

    Tarayyar Afirka Tana Goyon Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran.

    Oct 16, 2017 11:21

    Shugaban kungiyar tarayyar Afirkan ya ce; Kungiyarsa tana bada cikakken goyon bayanta ga yarjejeniyar.

  • Shugaban Kasar Faransa Ya Bayyana Shirinsa Na Kai Ziyarar Aiki Zuwa Kasar Iran

    Shugaban Kasar Faransa Ya Bayyana Shirinsa Na Kai Ziyarar Aiki Zuwa Kasar Iran

    Oct 16, 2017 08:37

    Shugaban kasar Faransa ya bayyana cewa: Ra'ayin kasarsa ya sha bamban da na Amurka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran, kuma zai samu lokaci da ya dace domin gudanar da ziyarar aiki a kasar ta Iran.

  • Janar Jafari da Zarif Sun Mayar Da Martani Kan Kokarin Amurka Na Bata Sunan Dakarun IRGC

    Janar Jafari da Zarif Sun Mayar Da Martani Kan Kokarin Amurka Na Bata Sunan Dakarun IRGC

    Oct 10, 2017 05:51

    Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musuluci na Iran (IRGC) Manjo Janar Muhammad Ali Jafari ya bayyana cewar bakin dakarun kare juyin juya halin Musuluncin na Iran da na Ma'aikatar harkokin wajen kasar sun zo daya a fagen kare manufofin juyin juya halin Musulunci yana mai kiran shugaban Amurka da ya fahimci hakan.

  • Salihi:Babu Sabuwar Tattaunawa Kan Shirin Nukliyar Iran

    Salihi:Babu Sabuwar Tattaunawa Kan Shirin Nukliyar Iran

    Oct 05, 2017 16:53

    Shugaban hukumar Makamashin nukliya na kasar Iran Ali Akbar Salihi ya bayyana cewa babu wata sabuwar tattaunawa kan shirin makamashin nukliyar kasar.

  • Antonio Guterres Ya Jaddada Muhimmancin Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya Da Aka Cimma Da Iran

    Antonio Guterres Ya Jaddada Muhimmancin Kiyaye Yarjejeniyar Nukiliya Da Aka Cimma Da Iran

    Oct 05, 2017 07:28

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada muhimmancin kiyaye yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma tsakanin kasar Iran da manyan kasashen duniya biyar gami da kasar Jamus.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS