Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • Najeriya : Mutum 50 Suka Mutu A Harin Mubi

    Najeriya : Mutum 50 Suka Mutu A Harin Mubi

    Nov 21, 2017 10:55

    'Yan sanda a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya sun ce a kalla mutum hamsin ne suka gamu da ajalinsu a wani harin kunar bakin wake da aka kai a garin Mubi.

  • Mutane Shida Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Kunar Bakin Wake A Maiduguri

    Mutane Shida Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Kunar Bakin Wake A Maiduguri

    Nov 18, 2017 16:25

    Rundunar 'yan sandan jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya ta bayyana cewa alal akalla mutane 6 sun rasa rayukansu ciki kuwa har da wasu 'yan kunar bakin wake su hudu, a wani harin kunar bakin wake na ta'addanci da aka kai yau din nan Asabar a kusa da birnin Maiduguri, babban birnin jihar ta Borno.

  • Yan Kunan Bakin Wake Sun Kashe Mutane 12 A Maiduguri

    Yan Kunan Bakin Wake Sun Kashe Mutane 12 A Maiduguri

    Nov 16, 2017 12:04

    A wasu hare-haren kunan bakin wake a birnin Maidugurim babban birnin Jihar Borno a tarayyar Nigeria mutanen 12 ne aka tabbatar da mutuwarsu a jiya Laraba.

  • Mutane 18 Sun Mutu, Wasu 29 Sun Sami Raunuka A Harin Ta'addancin Maiduguri

    Mutane 18 Sun Mutu, Wasu 29 Sun Sami Raunuka A Harin Ta'addancin Maiduguri

    Nov 16, 2017 05:45

    Rundunar 'yan sandan jihar Borno, da ke arewa maso gabashin Nijeriya ta bayyana cewar alal akalla mutane 18 sun rasa rayukansu kana wasu kimanin 29 kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda suka kai wani yanki da ke wajen birnin Maiduguri, babban birnin Jihar Bornon a jiya Laraba.

  • Najeriya: Boko Haram Ta Kwace Iko Da Garin Gulak A Jahar Adamawa

    Najeriya: Boko Haram Ta Kwace Iko Da Garin Gulak A Jahar Adamawa

    Nov 07, 2017 06:24

    Jaridar Daily Trust ta ce; Daruruwan Mazauna Garin Na Gulak Da Ke Karamar Hukumar Madagali na jihar Adamawa, Sun Gudu Zuwa Daji domin tsira da rayukansu.

  • Jiragen Yakin Sojin Saman Nijeriya Sun Yi Ruwan Bama-Bamai Kan 'Yan Boko Haram

    Jiragen Yakin Sojin Saman Nijeriya Sun Yi Ruwan Bama-Bamai Kan 'Yan Boko Haram

    Nov 05, 2017 18:13

    Rundunar sojan saman Nijeriya ta sanar da cewa jiragen yakinta da suke aiki tare da shirinta na fada da Boko Haram da ake kira da "Operation Ruwan Wuta II" sun yi ruwan bama-bamai kan wasu gungun 'yan kungiyar Boko Haram din a wata maboyarsu da ke dajin Sambisa na jihar Borno.

  •  Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru

    Boko Haram Ta Kai Harin Ta'addancin A Arewacin Kamaru

    Oct 31, 2017 06:48

    Wata majiyar tsaron kasar kamaru ta sanar da cewa mayakan kungiyar boko haram sun kai wani harin ta'addanci a wani kauye dake arewacin kasar

  • Sojojin Nijeriya Sun Tarwatsa Kasuwar Hatsi Ta 'Yan Boko Haram A Jihar Borno

    Sojojin Nijeriya Sun Tarwatsa Kasuwar Hatsi Ta 'Yan Boko Haram A Jihar Borno

    Oct 28, 2017 18:03

    Rundunar sojin Nijeriya ta ce dakarunta sun sami nasarar tarwatsa wata kasuwar hatsi da 'yan Boko Haram suke amfani da ita wajen sayar da hatsin don samun kudaden shiga a kauyen Boboshe da ke jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.

  • An Hallaka Mayakan Kungiyar Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    An Hallaka Mayakan Kungiyar Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Oct 27, 2017 18:58

    Kakakin dakarun tsaron Najeriya ya sanar da hallaka mayakan kungiyar boko haram cikin wani farmaki da sojojin kasar suka kai a arewa maso gabashin kasar

  • Rundunar Sojin Nijeriya: Akwai Yiyuwar Mun Kashe Matar Shekau A Harin Da Muka Kai

    Rundunar Sojin Nijeriya: Akwai Yiyuwar Mun Kashe Matar Shekau A Harin Da Muka Kai

    Oct 26, 2017 05:49

    Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce akwai yiyuwar an kashe matar shugaban kungiyar Boko Haram, Malama Firdausi Shekau, a wasu hare-haren da rundunar ta kai daya daga cikin mabuyan 'yan kungiyar ta Boko Haram da ke kusa da garin Konduga na jihar Borno.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS