-
Kamaru : Yaki Da Boko Haram, Ya Tsananta Talauci_ Crisis Group
Oct 25, 2017 07:49Kungiyar International Crisis Group, dake nazari kan rikice rikice a duniya, ta fitar da wani rahoto dake cewa yakin da ake da kungiyar Boko haram ya tsananta talauci matuka a yankin arewa mai nisa na kasar Kamaru.
-
Kasar Chadi Ta Janye Dakarunta Da Ke Yakar Boko Haram A Nijar
Oct 14, 2017 02:20Gwamnatin kasar Chadi ta fara janye daruruwan sojojinta da suke yaki da Boko Haram a yankin Diffa na kasar Nijar lamarin da ake ganin zai iya raunana fadar da ake yi da 'yan ta'addan na Boko Haram a Nijar da ma yankin baki daya.
-
Nijeriya : Za'a Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargin Alaka Da Boko Haram
Oct 09, 2017 02:20Rahotanni daga Nijeriya na cewa yau Litini za'a fara gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da kungiyar Boko Haram.
-
Gwamnatin Nijar Ta Gargadin Masu Hulda Da Boko Haram A Boye
Sep 30, 2017 14:31Gargadin ya fito ne daga jami'an gwamnati da sojoji da suka yi taro da 'yan kasuwar yankin Difa a yankin kudu maso gabacin kasar.
-
Nakiya Ta kashe Sojojin Kamaru Biyu
Sep 28, 2017 10:47Rahotanni daga Kamaru na cewa sojojin kasar biyu ne suka rasa rayukansu bayan da wata nakiya ta tarwatse a yankin arewa mai nisa na kasar.
-
Jami'an Tsaron Nigeriya Sun Kame Daya Daga Cikin Jagororin Kungiyar Boko Haram A Kasar
Sep 27, 2017 03:20Kakakin rundunar sojin Nigeriya ya sanar da kame daya daga cikin jagororin kungiyar ta'addanci ta Boko Haram da ake nema ruwa a jallo.
-
Nijeriya : An Cafke Mutum 10 Bayan Zanga-zangar 'Yan Gudun Hijira
Sep 26, 2017 03:13Rahotanni daga Nijeriya na cewa an cafke mutane goma bayan zanga-zangar da 'yan gudun hijira boko haram suka yi a birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin kasar.
-
Za'a Fara Gurfanar Da Yan Kungiyar Boko Haram A Gaban Kuliya Cikin Watan Oktoba Mai Zuwa
Sep 25, 2017 08:18Ministan Sharia a Nigeria Abubakar Malami ya bada sanarwan cewa za'a fara gurfanar da yayan kungiyar boko haram wadanda ake tsare da su a ranar 9 ga watan Oktoba mai kamawa.
-
Najeriya : 'Yan Gudun Hijira Sun Yi Zanga zanga A Maiduguri
Sep 24, 2017 12:45A Najeriya dubban 'yan dudun hijira Boko haram ne suka gudanar da wata zanga-zanga a birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin kasar domin nuna takaici akan halin da suke ciki a sansanin da aka tsugunar da su.
-
Gwamnatin Kamaru Ta Dora Alhakin Fashe-Fashen Da Suka Auku A Bamenda Kan Masu Rajin Ballewa Daga Kasar
Sep 24, 2017 08:18Gwamnatin kasar kamaru ta bada sanarwan cewa masu fafutukan warewa daga kasar daga yankin da ake magana da harshen turanci ne da alhake face-facen Bamenda.