Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

boko haram

  • Rundunar Sojin Nijeriya: Babu Wata Karamar Hukuma Da Take Hannun Boko Haram

    Rundunar Sojin Nijeriya: Babu Wata Karamar Hukuma Da Take Hannun Boko Haram

    Sep 23, 2017 14:48

    Rundunar sojin Nijeriya ta bayyana cewar babu wata karamar hukuma a jihohin Arewa Maso Gabashin Nijeriya din da take hannun kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram.

  • Najeriya: An Kashe Yan Gudun Hijira 9 A Kusa Da Wani Sansaninsu A Jihar Borno

    Najeriya: An Kashe Yan Gudun Hijira 9 A Kusa Da Wani Sansaninsu A Jihar Borno

    Sep 23, 2017 08:19

    Mayakan kungiyar boko Haram sun kashe yan gudun hijira 9 a jiya Juma'a a lokacinda suka noma kusa da sansaninsu dake Ran a cikin jihar borno ta tarayyar Nigeria.

  •  Najeriya : Mutum 15 Sun Mutu A Hare-haren Kunar Bakin Wake

    Najeriya : Mutum 15 Sun Mutu A Hare-haren Kunar Bakin Wake

    Sep 18, 2017 09:34

    Rahotanni daga Najeriya na cewa mutane a kalla 15 ne suka rasa rayukansu a wasu jerin hare haren kunar bakin wake a wani sansanin 'yan gudun hijira dake kauyen Mashahari na birnin Maiduguri a arewa maso gabashin kasar.

  • Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 7 A Najeriya

    Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 7 A Najeriya

    Sep 09, 2017 14:29

    Akalla mutane 7 suka rasa rayukansu sanadiyar wani harin ta'addanci da mayakan kungiyar boko haram suka kai wani sansanin 'yan gudun hijra a shiyar arewa maso gabashin Najeriya

  • Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni  5

    Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni 5

    Sep 05, 2017 04:51

    Rahoton kungiyar ta kare hakkin bil'adama ta kasa da kasa, Amnesty International ya ce hare-haren kungiyar 'Boko Haram sun kashe mutane kusan 400 a kasashen Najeriya da Kamaru.

  • Majalisar D. D Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Masifa Kan Jinsin Bil-Adama A Nigeriya

    Majalisar D. D Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Masifa Kan Jinsin Bil-Adama A Nigeriya

    Sep 04, 2017 01:50

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan yiyuwar bullar masifa kan jinsin bil-Adama a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.

  • Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram

    Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram

    Aug 31, 2017 13:26

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun sami nasarar hallaka wasu kwamandojin kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da wani adadi mai yawa na dakarun kungiyar a ci gaba da fada da suke yi da 'yan kungiyar ta'addanci da kawo karshensu.

  • Harin 'Yan Boko Haram Yayi Sanadiyyar Kashe Mutane 11 A Kasar Kamaru

    Harin 'Yan Boko Haram Yayi Sanadiyyar Kashe Mutane 11 A Kasar Kamaru

    Aug 25, 2017 12:07

    Jami'an kasar Kamaru sun bayyana cewar wasu mahara da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe mutane 11 da kuma sace wasu 8 na daban a wani hari da suka kai kauyen Gakara da ke arewacin kasar a daren jiya Alhamis.

  • Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 4 A Kasar Kamaru

    Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 4 A Kasar Kamaru

    Aug 23, 2017 14:34

    Wani karamin yaro da aka masa jigida da bama-bamai ya tarwatse a tsakanin jama'a a yankin arewacin kasar Kamaru, inda ya janyo mutuwar mutane akalla 4 yammacin jiya Talata.

  • UNICEF Ta Nuna Damuwa Kan Yadda Boko Haram Ke Amfani Da Kananan Yara Wajen Kai Hari

    UNICEF Ta Nuna Damuwa Kan Yadda Boko Haram Ke Amfani Da Kananan Yara Wajen Kai Hari

    Aug 23, 2017 00:57

    Asusun Kula Da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya bayyana tsananin damuwarsa dangane da yadda 'yan kungiyar Boko Haram suke amfani da kananan yara wajen kai hare-haren ta'addanci a arewacin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS