Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Brazil

  • Babbar Kotun Brazil Ta Ba Da Umurnin Daure Tsohon Shugaban Kasar Saboda Rashawa

    Babbar Kotun Brazil Ta Ba Da Umurnin Daure Tsohon Shugaban Kasar Saboda Rashawa

    Apr 05, 2018 10:41

    Kotun koli ta kasar Brazil ta yi watsi da bukatar da tsohon shugaban kasar Luiz Inacio Lula da Silva ya gabatar mata na gujewa tafiya gidan yari a yayin da yake daukaka karar hukuncin da aka yanke masa kan zargin rashawa da cin hanci da ake masa.

  • An Kashe Yansanda Kimani 100 A Rikicin Kasar Brazil A Shekara ta 2017

    An Kashe Yansanda Kimani 100 A Rikicin Kasar Brazil A Shekara ta 2017

    Aug 27, 2017 11:48

    Majiyar gwamnatin kasar Brazil ta bayyana cewa daga farkon wannan shekara ta 2017 ya zuwa yanzu an kashe jami'an yansandan kasar kimani 100 a cikin rikice-rikicen kasar.

  • Ana Tuhumar Shugaban Brazil Da Karabar Cin Hanci Da Rashawa

    Ana Tuhumar Shugaban Brazil Da Karabar Cin Hanci Da Rashawa

    Jun 27, 2017 05:18

    Babban mai shigar da kara na kasar Brazil Rodrigo Janot ya bukaci kotun kolin kasar da ta gabatar da tuhuma a hukumance a kan shugaban kasar Michel Temer bisa zarginsa da laifin karbar cin hanci da rashawa.

  • MDD: Murkushe 'Yan Adawa A Brazil Cin Zarafin Bil Adama Ne

    MDD: Murkushe 'Yan Adawa A Brazil Cin Zarafin Bil Adama Ne

    May 27, 2017 12:05

    Kmwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya yi Allah wadai da matakin murkushe masu zanga-zangar lumana da gwamnatin Brazil ta dauka.

  • Kotun Kolin Brazil Ta Amince A Binciki Shugaban Kasar Kan Zargin Cin Hanci

    Kotun Kolin Brazil Ta Amince A Binciki Shugaban Kasar Kan Zargin Cin Hanci

    May 19, 2017 05:33

    Babbar kotun kolin kasar Brazil ta amince da a gudanar da bincike a kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi a kan shugaban kasar, Michel Temer.

  • Yan Sanda A Kasar Brazil Suna Ci Gaba Da Yajin Aiki

    Yan Sanda A Kasar Brazil Suna Ci Gaba Da Yajin Aiki

    Feb 13, 2017 06:20

    Yansanda a kasar Brirazil suna ci gaba da yajin aiki don neman gwamnatin kasar ta saurari kokensu na kyautata yanayin aiki da kuma rayuwarsu.

  • Akalla Fursunoni 33 Sun Mutu A Wani Yamutsi Da Ya Barke A Kasar Brazil

    Akalla Fursunoni 33 Sun Mutu A Wani Yamutsi Da Ya Barke A Kasar Brazil

    Jan 06, 2017 17:45

    Rahotanni daga kasar Brazil sun bayyana cewar alal akalla fursunoni 33 sun mutu a wani yamutsi da ya barke a wani gidan yari da ke jihar Roraima da ke arewacin kasar, wanda shi ne irin wannan yamutsin na biyu da ya faru a kasar cikin 'yan kwanakin da suka gabata.

  • Akalla Mutane 60 Sun Rasa Rayukansu Saboda Wata Tarzoma Da Ta Barke A Gidan Yarin Brazil

    Akalla Mutane 60 Sun Rasa Rayukansu Saboda Wata Tarzoma Da Ta Barke A Gidan Yarin Brazil

    Jan 02, 2017 17:54

    Kimanin mutane 60 sun rasa rayukansu sakamakon wata mummunar tarzoma da ta barke a wani gidan yari a kasar Brazil bayan wani rikici da ya barke tsakanin kungiyoyin masu fataucin muggan kwayoyi guda biyu da ba sa ga maciji da junansu da ake tsare da su a gidan yarin na garin Manaus

  • Dubban Al'ummar Brazil Sun Gudanar Da Taron Gangami A Kofar Majalisar Dokokin Kasar

    Dubban Al'ummar Brazil Sun Gudanar Da Taron Gangami A Kofar Majalisar Dokokin Kasar

    Nov 17, 2016 05:50

    Dubban ma'aikatan gwamnati a Brazil sun gudanar da zanga-zanga tare da taron gangami a kofar Majalisar Dokokin Kasar domin nuna rashin jin dadinsu kan rashin biyansu albashi lamarin da ya rikide zuwa tarzoma.

  • Kasashen Latin Sun Janye Jakadunsu Daga Brazil Don Nuna Fushi Da Tsige Rousseff

    Kasashen Latin Sun Janye Jakadunsu Daga Brazil Don Nuna Fushi Da Tsige Rousseff

    Sep 01, 2016 17:20

    Kasashen Bolivia, Venezuela da Ecuador sun sanar da janye jakadunsu daga kasar Brazil don nuna rashin jin dadi da amincewarsu ga matakin da 'yan majalisar dattawan kasar suka dauka na tsige shugabar kasar Uwargida Dilma Rouseff da suka yi a jiya Laraba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS