Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

buhari

  • Buhari Ya Musanta Jita-Jitar Mutuwarsa Da Kuma Musanya Shi Da Wani Mutum Daga Sudan

    Buhari Ya Musanta Jita-Jitar Mutuwarsa Da Kuma Musanya Shi Da Wani Mutum Daga Sudan

    Dec 03, 2018 16:21

    A karon farko shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya musanta jita-jitan da ke yawo a kasar musamman a kafafen watsa labarai na zamani cewa ya mutu kuma an musanya shi ne da wani mutum ne na daban daga kasar Sudan.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce Sojoji 23 Ne Aka Kashe A Harin Metele Ba 100 Da Wani Abu Ba

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce Sojoji 23 Ne Aka Kashe A Harin Metele Ba 100 Da Wani Abu Ba

    Nov 29, 2018 17:46

    Rundunar sojin Nijeriya ta bayyana cewar sojoji 23 ne aka kashe a harin da 'yan Boko Haram suka kai wani sansanin sojojinta da ke gariin Metele na jihar Borno ranar 18 ga watan Nuwamba nan sabanin wasu rahotanni da suke cewa sama da sojoji 100 ne aka kashe yayin harin.

  • Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Buhari Ya Sha Alwashin Goyon Bayan Sojojin Nijeriya Har Sai Sun Cimma Manufarsu

    Nov 28, 2018 17:30

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya bayyana cewar gwamnatinsa ta kuduri aniyar kara karfafa sojojin kasar a ci gaba da fada da ta'addanci da suke yi a yankin Arewa maso Gabashin kasar, yana mai cewa gwamnatin tasa za ta yi dukkanin abin da za ta iya wajen goyon bayan sojojin don cimma abin da suka sa gaba a yankin.

  • Mafi Karancin Albashi: Kungiyoyin Kwadagon Nijeriya Sun Janye Yajin Aiki

    Mafi Karancin Albashi: Kungiyoyin Kwadagon Nijeriya Sun Janye Yajin Aiki

    Nov 06, 2018 05:23

    Kungiyoyin kwadago a Nijeriya sun sanar da janye yajin aikin gama garin da suka shirya fara yi a yau Talata bayan yarjejeniyar da suka cimma da masu ruwa da tsaki a kasar a daren jiya Litinin kan shawarwari biyu na mafi karancin albashin ma'aikata .

  • Buhari Ya Sha Alwashin Fada Da Duk Wani Mai Kokarin Haifar Da Fitina A Nijeriya

    Buhari Ya Sha Alwashin Fada Da Duk Wani Mai Kokarin Haifar Da Fitina A Nijeriya

    Oct 12, 2018 05:35

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayyar kasar ba za ta taba yin sassauci ga duk wani da ke kawo barazana ga zaman lafiya da kuma hadin kan kasar ba.

  • Jam'iyyar PDP Ta Zabi Atiku A Matsayin Dan Takararta A Zaben 2019

    Jam'iyyar PDP Ta Zabi Atiku A Matsayin Dan Takararta A Zaben 2019

    Oct 07, 2018 17:07

    Jam'iyyar PDP a Nijeriya ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin dan takararta a zaben shugaban kasar da za a gudanar a a watan Fabrairun 2019 wanda ake ganin zai zama shi ne babbar wanda zai kalubalancin shugaban kasar Muhammadu Buhari wanda shi ma jam'iyyarsa ta APC ta tsayar da shi a matsayin dan takararta.

  • Buhari Ya Nuna Damuwarsa Kan Rikicin Jos, Ya Sha Alwashin Daukan Matakin Kawo Karshensa

    Buhari Ya Nuna Damuwarsa Kan Rikicin Jos, Ya Sha Alwashin Daukan Matakin Kawo Karshensa

    Oct 02, 2018 05:56

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya nuna damuwarsa dangane da rikicin da ya sake barkewa a Jos, na jihar Flato yana mai shan alwashin cewa gwamnatinsa ba za ta taba bari wasu mutane su sake dagula zaman lafiyar da aka fara samu a jihar ba.

  • Shugaba Muhammadu Buhari Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takara

    Shugaba Muhammadu Buhari Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takara

    Sep 13, 2018 07:42

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya nakalto cewa a jiya Laraba shugaba Muhammadu Buhari dan shekaru 75 ya ziyarci ofishin jam'iyyar APC mai mulki inda ya cike fom din tsayawa takara

  • Buhari: Wajibi Ne Kasashen Afirka Su Hada Kai Wajen Yakar Abokan Gabansu Na Bai Daya

    Buhari: Wajibi Ne Kasashen Afirka Su Hada Kai Wajen Yakar Abokan Gabansu Na Bai Daya

    Jun 30, 2018 05:53

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya kirayi kasashen Yammacin Afirka da su hada karfi da karfe wajen yakar abin da ya kira 'makiyan da aka tarayya kansu a yankin.

  • Nijeriya Da Moroko Sun Sanya Hannu Kan Wasu Yarjejeniyoyi Na Kasuwanci

    Nijeriya Da Moroko Sun Sanya Hannu Kan Wasu Yarjejeniyoyi Na Kasuwanci

    Jun 11, 2018 17:02

    Gwamnatocin Nijeriya da Moroko sun sanya hannu kan wasu yarjejeniyoyi guda uku da suka hada batun bututun shimfida bututun iskar gas da zai ba wa Nijeriya damar isar da iskar gas zuwa kasashen Yammacin Afirka har zuwa kasar Moroko da kuma Turai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS