Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

buhari

  • Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Obasanjo

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Obasanjo

    Jun 09, 2018 10:42

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta mayar da martani ga ikirarin tsohon shugaban kasar Olusegun Obasanjo na cewa gwamnatin tana kokarin kitsa makarkashiyar kama shi, tana mai cewa mara gaskiya ne kawai zai ji tsoron shari'a.

  • Buhari Ya Sauya Ranar Dimokradiyya A Nijeriya Zuwa Ranar 12 Ga Watan Yuni

    Buhari Ya Sauya Ranar Dimokradiyya A Nijeriya Zuwa Ranar 12 Ga Watan Yuni

    Jun 07, 2018 11:12

    Shugaban Muhamadu Buhari na Nijeriya ya sauya ranar dimokaradiyyar kasar daga 29 ga watan Mayu na kowace shekara zuwa ranar 12 ga watan Yuni don girmama zaben 12 ga watan Yunin shekarar 1993 da aka sanar da Cif Moshood Abiola a matsayin wanda ya lashe shi.

  • Wasu Gungun 'Yan Majalisa Najeriya Sun Nisanta Kansu Daga Sharuddan Da Majalisu Suka Kafa Wa Buhari

    Wasu Gungun 'Yan Majalisa Najeriya Sun Nisanta Kansu Daga Sharuddan Da Majalisu Suka Kafa Wa Buhari

    Jun 06, 2018 10:26

    Wasu gungun 'yan majalisar dattawa da ta wakilan Nijeriya sun nesanta kansu daga sharuddan da a jiya majalisar ta kafa wa shugaban kasar Muhammadu Buhari ko kuma su dau mataki kansa, suna masu jaddada goyon bayansu ga shugaban.

  • Buhari Ya Sa Wa Dokar Bai Wa Matasa Damar Tsayawa Takara Hannu

    Buhari Ya Sa Wa Dokar Bai Wa Matasa Damar Tsayawa Takara Hannu

    May 31, 2018 15:59

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya sanya hannu kan sabuwar dokar nan ta bai wa matasan kasar damar tsayawa takara a zabubbukan da za a gudanar a kasar; lamarin da matasan kasar suka jima suna jira.

  • Gwamnatin Najeriya Ta Sha Alwashin Sake Bayyana Sunayen Wadanda Ake Zargi Da Satar Kudin Gwamnati

    Gwamnatin Najeriya Ta Sha Alwashin Sake Bayyana Sunayen Wadanda Ake Zargi Da Satar Kudin Gwamnati

    Apr 15, 2018 17:24

    Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sake sanar da aniyarta ta sake fitar da sunayen wasu mutanen da take zargi da satar dukiyar gwamnatin kasar a shekarun baya lamarin da ya sanya tattalin arzikin kasar cikin tsaka mai wuya.

  • Buhari Yayi Karin Bayani Kan Dalilan Tsayawarsa Takarar 2019

    Buhari Yayi Karin Bayani Kan Dalilan Tsayawarsa Takarar 2019

    Apr 11, 2018 17:32

    Shugaba Muhammadu Buhari yayi karin bayani dangane da dalilan sanar da tsayawarsa takarar shugabancin kasar a shekara ta 2019 bugu da kari kan batun rikicin makiyaya da manoma bugu da kari kan rikicin Boko Haram da 'yar makarantar Dapchi da 'yan Boko Haram din suke ci gaba da rike ta.

  • Shugaba Buhari Zai Fara Ziyarar Aiki Ta Kwanaki A Birtaniyya

    Shugaba Buhari Zai Fara Ziyarar Aiki Ta Kwanaki A Birtaniyya

    Apr 09, 2018 11:07

    A wani lokaci a yau din nan Litinin ne shugaba Muhammadui Buhari na Nijeriya zai fara wata ziyarar aiki zuwa Birtaniya, don ganawa da jami'an kasar, shugabannin wasu kamfanonin mai bugu da kari kan halartar taron kasashen kungiyar renon Ingila ta Commonwealths.

  • Gwamnatin Kano Za Ta Kai Karar Buhari In Yaki Tsayawa Takara A 2019

    Gwamnatin Kano Za Ta Kai Karar Buhari In Yaki Tsayawa Takara A 2019

    Apr 07, 2018 11:20

    Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya bayyana cewar gwamnatinsa a shirye ta ke ta dau mataki na shari'a a kan shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari matukar ya ki amincewa ya tsaya takarar shugabancin kasar a shekara ta 2019.

  • Fadar Shugaban Nijeriya Ta Mayar Wa TY Danjuma Da Martani

    Fadar Shugaban Nijeriya Ta Mayar Wa TY Danjuma Da Martani

    Apr 01, 2018 05:07

    Fadar shugaban Nijeriya, a karon farko, ta mayar da martani ga kalaman tsohon shugaban sojojin kasar Laftanar Janar T.Y. Danjuma inda ya kirayi al'ummar kasar da su dau makami don kare kansu, tana mai bayyana wannan kalamai na sa a matsayin abin ban mamaki wanda ba abin da zai haifar in ban da karen tsaye ga doka da oda.

  • Osinbajo: Ba Za Mu Yi Shiru Kan Ta'annutin Gwamnatin Jonathan Ba

    Osinbajo: Ba Za Mu Yi Shiru Kan Ta'annutin Gwamnatin Jonathan Ba

    Mar 30, 2018 05:05

    Mataimakin shugaban kasar Nijeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewar ba za su yi shiru dangane da irin ta'annutin da gwamnatin Jonathan ta aikata ga tattalin arzikin Nijeriya din ba, yana mai cewa wajibi ne a ci gaba da sanar da 'yan Nijeriyan irin satar dukiyar kasa da aka yi a wancan lokacin wanda shi ne dalilin da ya sanya mutane cikin kuncin da suke ciki a halin yanzu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS