-
Wani Dan Sanda Cikin Maye Ya Kashe Mutum 4 A Burundi
Mar 04, 2019 05:12A kasar Burundi kuma, wani jami'in dan sanda ne a cikin maye ya bude wuta kan jama'a inda ya kashe abokin aikinsa da kuma wasu fararen hula uku.
-
Burundi Ta Dakatar Da Ayyukan Dukkan Kungiyoyin Agaji Masu Zaman Kansu
Sep 29, 2018 19:00Gwamnatin kasar Burundi Ta Dakatar da ayyukan dukkan kungiyoyin bada agaji na kasashen waje wadanda suke aiki a cikin kasar.
-
Burundi Ta Dakatar Da Ayyukan Kungiyoyin Kasashen Waje
Sep 28, 2018 16:31Mahukuntan Burundi, sun sanar da dakatar da ayyukan kungiyoyin kasashen waje a cikin kasar, har zuwa lokacin da suka fara aiki da sabuwar dokar data tanadi sanya ido ga ayyukansu.
-
Gwamnatin Burundi Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Majalisar Kare Hakkokin Bil'adama Ta MDD
Sep 15, 2018 16:31Gwamnatin kasar Burundi ta yi barazanar cewa matukar dai majalisar kare hakkokin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta ci gaba da shigo da siyasa cikin mu'amalar da take yi da ita, to kuwa za ta fice daga majalisar.
-
Kasar Burundi Ta Soki Lamirin Masu Bincike Na Hukumar Kare Hakin Bil-Adama Na MDD
Sep 13, 2018 19:16Gwamnatin kasar Burundi ta yi kakkausar suka kan masu bincike na kwamitin gudanar da bincike na MDD kan abinda ya shafi kare hakin bil-adama da suka bayar da rahoton kan kasar.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Yadda Cin Zarafin Bil-Adama Ke Ci Gaba A Burundi
Sep 05, 2018 18:59Kwamitin binciken Majalisar Dinkin Duniya kan kasar Burundi ya yi gargadi kan yadda cin zarafin bil-Adama ke yi kamari a kasar.
-
Burundi: An Kama Wani Jami'in Gwamnati Bisa Zargin Cin Hanci Da Rashawa
Jun 24, 2018 12:47Gwamnatin Burundi ta sanar da kame jami'in gwamnatin a tare da wasu faransawa hudu bisa tuhumar almundahana ta kudade.
-
Shugaban Burundi Ba Zai Sake Tsayawa Takara Ba.
Jun 08, 2018 19:18Shugaban kasar Burundi ya ce ba zai sake tsayawa takarar shugabancin kasar a shekarar 2020 ba
-
Burundi : Kotun Tsarin Mulki Ta Yi Na'am Da Sakamakon Zaben Raba Gardama
Jun 01, 2018 14:24Kotun tsarin mulki a kasar Burundi ta tabbatar da sakamakon zaben raba gardama da aka kada kuri'arsa a ranar 17 ga watan Mayu da ya gabata, kan yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.
-
Burundi : An Yi Na'am Da Yi Wa Kundin Tsarin Mulki Kwaskwarima
May 21, 2018 17:19A Burundi, sakamakon zaben raba gardama da aka kada kuri'arsa ya nuna cewa mafi yawan 'yan kasar sun amince da aka yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.