Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burundi

  • Burundi : HRW Ta Zargi Matasan Jam'iyya Mai Mulki da 'Yan Sanda Da Aikata Fyade

    Burundi : HRW Ta Zargi Matasan Jam'iyya Mai Mulki da 'Yan Sanda Da Aikata Fyade

    Jul 27, 2016 17:08

    kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Human Rights Watch, ta zargi matasan jam'iyya mai mulki da 'yan sanda a Burundi da aikata fyaden taron dangi ga mata na bangaren jam'iyyun adawa na kasar.

  • An kashe wata tsohuwa Minista a Burundi

    An kashe wata tsohuwa Minista a Burundi

    Jul 13, 2016 17:43

    jami'an 'yan sandar Burundi sun sanar da kashe wata tsohuwar Minista kuma 'yar Majalisar dokokin kungiyar gabashin Afirka

  • A Cikin Mako Gobe Ne Za A Koma Tattaunawa Tsakanin Gwamnati Da 'Yan Adawa A Burundi

    A Cikin Mako Gobe Ne Za A Koma Tattaunawa Tsakanin Gwamnati Da 'Yan Adawa A Burundi

    Jul 05, 2016 05:20

    Bangarorin gwamnati da na 'yan adawa a kasar Burundi za su koma kan teburin tattaunawa da nufin samo bakin zaren warware matsalolin siyasa a kasar.

  • Wata Tawagar Tarayyar Afirka Ta Kai Ziyara A Burundi

    Wata Tawagar Tarayyar Afirka Ta Kai Ziyara A Burundi

    Jun 23, 2016 05:55

    tawagar kungiyar tarayyar Afirka wadda ta kunshi mutane 15 ta isa birnin Bujumbura fadar mulkin kasar Burundi.

  • Take Hakkin Bil'adama A Kasar Burundi

    Take Hakkin Bil'adama A Kasar Burundi

    Jun 19, 2016 19:10

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Zargi Burundi Da Take Hakkin Bil'adama.

  • Makaman Gurneti Da Aka Harba A wuraren Daban-daban Sun Ci Rayuka A Burundi

    Makaman Gurneti Da Aka Harba A wuraren Daban-daban Sun Ci Rayuka A Burundi

    Jun 15, 2016 19:10

    Burundi: An Kashe da Jikkata Mutane 13 A cikin Kwanaki Uku.

  • Tattaunawar Sulhu A Burundi

    Tattaunawar Sulhu A Burundi

    Jun 11, 2016 18:52

    'Yan hamayyar Siyasar Kasar Burundi sun nuna amincewarsu da shiga tsakanin tsohon shugaban kasar Tanzania.

  • MDD Ta Yi Maraba Da Tattaunawar Siyasa A Burundi

    MDD Ta Yi Maraba Da Tattaunawar Siyasa A Burundi

    May 29, 2016 05:38

    MDD tayi maraba da tattaunawar siyasa da aka yi a kwanan baya a birnin Arusha dake arewacin kasar Tanzania kan rikicin siyasa kasar Burundi daya ki yaki cinyewa.

  • Burundi : N'Kapa Zai Gana Da 'Yan Adawan Da Basu Halarci Zamen Sulhu Ba

    Burundi : N'Kapa Zai Gana Da 'Yan Adawan Da Basu Halarci Zamen Sulhu Ba

    May 25, 2016 06:17

    Tsohon shugaban kasar Tanzaniya kana mai shiga tsakani a rikicin kasar Burundi, Benjamin N'Kapa ya ce nan gaba zai nemi ganawa da 'yan adawa na kasar a yunkurin shawo kan rikicin siyasa a wannan kasa ta Burundi.

  • Benjamin Mkapa Ya Ce Zai Tattauna Da Dukkanin Bangarorin Da Suke Rikici Da Juna A Burundi

    Benjamin Mkapa Ya Ce Zai Tattauna Da Dukkanin Bangarorin Da Suke Rikici Da Juna A Burundi

    May 24, 2016 05:34

    Tsohon shugaban kasar Tanzaniya da ke jagorantar shiga tsakani a dambaruwar siyasar Burundi da ta rikide zuwa tashe-tashen hankula a kasar ya bayyana aniyarsa ta gudanar da zaman tattaunawa da dukkanin bangarorin da rikicin ya shafa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS