Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • Rundunar Hadin Gwiwa Ta Fara Aikin Kawar Da Boko Haram

    Rundunar Hadin Gwiwa Ta Fara Aikin Kawar Da Boko Haram

    Jun 22, 2016 16:14

    Rundunar sojin kasar Nijar ta sanar da cewa rundunar hadakar kasashen yammacin Afirka ta fara aiwatar da shirinsu na kawo karshen sauran 'yan kungiyar Boko Haram da suke kan iyakar Nijar din da Nijeriya.

  • Gwamnatin Nijar Ta Musanta Batun Tura Sojojin Chad Yankin Diffa

    Gwamnatin Nijar Ta Musanta Batun Tura Sojojin Chad Yankin Diffa

    Jun 19, 2016 11:02

    Ministan cikin gidan kasar Nijar Bazoum Mohamed ya bayyana cewar babu wani sojan kasar Chadi da aka tura yankin Diffa da ke kudu maso gabashin kasar da nufin fada da 'yan kungiyar Boko Haram bayan wasu munanan hare-haren da suka kai yanki makonni biyun da suka gabata.

  • Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husne Habre Ya Daukaka Kara Kan Hukuncin Da Aka Yanke Masa

    Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husne Habre Ya Daukaka Kara Kan Hukuncin Da Aka Yanke Masa

    Jun 14, 2016 05:38

    Tsohon shugaban kasar Chadi Husne Habre ya daukaka kara kan hukuncin daurin rai da rai wanda watan kotu ta musamman a kasar Senegal ta yanke masa

  • Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husne Habre Ya Daukaka Kara Kan Hukuncin Da Aka Yanke Masa

    Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husne Habre Ya Daukaka Kara Kan Hukuncin Da Aka Yanke Masa

    Jun 12, 2016 11:50

    Tsohon shugaban kasar Chadi Husne Habre ya daukaka kara kan hukuncin daurin rai da rai wanda watan kotu ta musamman a kasar Senegal ta yanke masa

  • Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husain Habre

    Hukuncin Daurin Rai Da Rai Kan Tsohon Shugaban Kasar Chadi Husain Habre

    Jun 01, 2016 05:52

    Husasin Habre zai gudanar da sauran rayuwarsa a cikin kurkuku idan kotu ta sama ta tabbatar da hukuncin da aka yanke masa

  • Sojojin Nijar Sun Hallaka Wasu 'Yan Boko Haram A Kasar

    Sojojin Nijar Sun Hallaka Wasu 'Yan Boko Haram A Kasar

    May 29, 2016 15:58

    Rundunar sojin Jamhuriyar Nijar ta sanar da cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi na 'yan kungiyar Boko Haram a wani ba ta kashi da ya gudana tsakanin bangarorin biyu.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Sanar Da Goyon Bayanta Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar Libiya

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Sanar Da Goyon Bayanta Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar Libiya

    May 19, 2016 05:25

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da goyon bayanta ga sabuwar gwamnatin hadin kan kasa da aka kafa a kasar Libiya da nufin tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin basasar da ke faruwa a kasar.

  • Miliyoyin Mutane Ne Ke Bukatar Tallafin Abinci A Yankin Tafkin Chadi

    Miliyoyin Mutane Ne Ke Bukatar Tallafin Abinci A Yankin Tafkin Chadi

    May 16, 2016 17:39

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa; Miliyoyin mutane ne suke tsananin bukatar tallafin abinci a yankin tafkin Chadi da ke nahiyar Afrika.

  • 'Yan Sandan Chadi Sun Raunata Wasu Daliban Jami'a Masu Adawa Da Shugaban Kasar

    'Yan Sandan Chadi Sun Raunata Wasu Daliban Jami'a Masu Adawa Da Shugaban Kasar

    May 07, 2016 17:55

    Rahotanni daga kasar Chadi sun bayyana cewar 'yan sandan kasar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa wasu daliban jami'a a kasar da suka fito don nuna rashin amincewarsu da sake zaban shugaba Idris Derby a matsayin shugaban kasar.

  • Shugaba Derby Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Chadi Da Aka Gudanar

    Shugaba Derby Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Chadi Da Aka Gudanar

    Apr 22, 2016 12:18

    Shugaba Idriss Derby ya lashe zaben shugabancin kasar Chadi da aka gudanar a ranar 10 ga watan Afrilun da ya gabata da gagarumin rinjaye bayan da aka sanar ya samu sama da kashi 61 cikin dari na na kuri’un da aka kada.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS