-
Boko Haram : Kasashen Yankin Tafkin Chadi Sun Bukaci Taimakon Duniya
Nov 30, 2018 03:36Kasashen Najeriya da Nijar da Chadi da kuma Kamaru, sun bukaci taimakon kasashen duniya a yakin da suke da kungiyar Boko Haram.
-
Ziyarar Idriss Deby A Isra'ila, Ta Bar Baya Da Kura A Chadi
Nov 26, 2018 11:01A Chadi ziyarar da shugaban kasar ne Idriss Deby Itmo, ya kkai a Israila ta bar baya da kura, inda wasu 'yan kasar ke aza ayar tambaya akan manufar ziyarar da kuma ko mahukuntan yahudawan ne suka bukace ta ko kuma na Chadi.
-
Fadan Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutane 8 A Kasar Chadi
Nov 24, 2018 19:20Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato majiyar tsaron kasar na cewa; An kai hari ne a garin Champole da ke gabacin kasar ta Chadi kuma maharan ranci na kare
-
Buhari Ya Tura Ministan Tsaro Zuwa Chad Don Tattauna Batun Hare-Haren Boko Haram
Nov 24, 2018 05:51Shugaban Muhammadu Buhari na Nijeriya ya tura ministan tsaron kasar Birgediya Janar Mansur Dan Ali mai ritaya zuwa kasar Chadi don gudanar da tattaunawa ta gaggawa da shugaba Idris Deby da kuma takwararsa na kasar Chadin kan sake tabarbarewar lamurran tsaro a kan iyakokin kasashen biyu da yayi sanadiyyar karuwar hare-haren da Boko Haram take kai wa yankin.
-
An Dage Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi
Nov 13, 2018 06:19A Chadi, an dage zaben 'yan majalisar dokokin kasar da ya kamata a gudanar dashi a cikin wannan wata na Nuwamba da muke ciki.
-
Kungiyar Boko Haram Ta Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Sojin Kasar Chadi
Oct 06, 2018 12:58Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan sansanin sojin kasar Chadi da ke kusa da kan iyaka da Nigeriya.
-
Mayakan Wata Sabuwar Kungiyar Yan Tawaye Sun Farwa Sojojin Chadi A Kan Iyakar Kasar Da Libya
Aug 24, 2018 19:01Mayakan wata sabuwar kungiyar yan tawaye a kasar Chadi sun kai hari kan sojojin kasar da ke kan iyakar kasar da kasar Libya.
-
Boko Haram Ta kashe Mutum 18 A Chadi
Jul 23, 2018 07:12Wasu mayaka da ake kyautata zaton 'yan Boko Haram ne sun kashe mutane 18 da kuma yin awan gaba da mata 10, a lardin Dabua na Chadi dake yankin tafkin Chadi.
-
Alkalai Sun Shiga Yajin Aiki Na Kwanaki Uku A Tchadi
May 29, 2018 18:58Alkalan kasar Tchadi sun shiga yajin aiki na kwanaki uku domin nuna rashin jin dadinsu kan yadda jami'an tsaro suka kaiwa wani lauya farmaki a kudancin kasar
-
Ma'aikata Sun Sake Kiran Yajin Aikin Gama-Gari A Chadi
May 27, 2018 10:44Kungiyoyin kwadago a kasar Chadi sun sake kiran wani yajin aikin gama gari daga ranar litinin mai zuwa domin bukatar gwamnatin kasar ta biya su bashin kudaden alawus din su da aka zabtare.