Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • Majalisar Kasar Chadi Ta Amince Da Sabon Kundin Tsarin Mulkin Kasar

    Majalisar Kasar Chadi Ta Amince Da Sabon Kundin Tsarin Mulkin Kasar

    May 01, 2018 05:26

    Majalisar dokokin kasar Chadi ta amince da sabon kundin tsarin mulkin kasar da aka yiwa kwaskwarima wanda zai ba wa shugaban kasar Idris Derby daman ci gaba da mulki har zuwa shekara ta 2033 a kan karagar mulki, lamarin da 'yan adawan kasar suka yi watsi da shi.

  • Amurka Ta Cire Chadi Daga Cikin Kasashen Da Ta Hanawa Yin Hijira

    Amurka Ta Cire Chadi Daga Cikin Kasashen Da Ta Hanawa Yin Hijira

    Apr 11, 2018 07:52

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato majiyar gwamnatin Amurkan tana sanar da cire 'yan kasar Chadi daga cikin jerin kasashen da ta hanawa yin hijira zuwa Amurka.

  • Sama Da 'Yan Kasar Chadi Dubu 4 Ne Suka Koma Gida Daga Kasar Sudan

    Sama Da 'Yan Kasar Chadi Dubu 4 Ne Suka Koma Gida Daga Kasar Sudan

    Apr 10, 2018 11:05

    Babban Kwamishinan dake kula da 'yan gudun hijra na MDD ya sanar da komawar bakin haure 'yan kasar Chadi dubu 4 daga kasar Sudan

  • Nijar Ta Sanar Da Shirin Shimfida Bututun Mai Zuwa Chadi

    Nijar Ta Sanar Da Shirin Shimfida Bututun Mai Zuwa Chadi

    Apr 10, 2018 06:42

    Jamhuriya Nijar ta sanar da wani shirinta ta shinfida bututun mai da zai dinga kai manta zuwa kasar Kamaru ta cikin Chadi domin fitar da shi zuwa kasuwannin duniya.

  • Chadi Za Ta Gina Wajen Adana Man Fetur Na Farko

    Chadi Za Ta Gina Wajen Adana Man Fetur Na Farko

    Apr 05, 2018 06:37

    Shugaban kasar Chadi Idris Debey ne ya sanar da shirin gina wurin ajiye man fetur din domin magance matsalar da ka ita kunno kai ta karancin mai

  • Taron Kasashen Chadi, Libiya, Nijar Da Sudan Kan Hanyoyin Karfafa Matakan Tsaro

    Taron Kasashen Chadi, Libiya, Nijar Da Sudan Kan Hanyoyin Karfafa Matakan Tsaro

    Apr 04, 2018 11:18

    Kasashen Chadi, da Libiya, da Nijar, da kuma Sudan sun gudanar da wani taron yini guda a Birnin Yamai kan hanyoyin karfafa matakan tsaron iyakokin kasashen hudu.

  • 'Yan Adawan Chadi Suna Zargin Shugaba Derby Da Kafa Mulkin Mulukiya A Kasar

    'Yan Adawan Chadi Suna Zargin Shugaba Derby Da Kafa Mulkin Mulukiya A Kasar

    Mar 28, 2018 16:11

    Rahotanni daga kasar Chadi na nuni da cewa ana shirin kafa dokar da za ta ba wa shugaban kasar Idris Derby damar ci gaba da mulkin kasar har zuwa shekara ta 2033 da kuma ba shi karfin iko mai girman gaske lamarin da 'yan adawa a kasar suka ce wani kokari ne na mai da kasar karkashin tsari na mulukiya.

  • Kasashen Tafkin Chadi Sun Sha Alwashin Gamawa Da Kungiyar Boko Haram

    Kasashen Tafkin Chadi Sun Sha Alwashin Gamawa Da Kungiyar Boko Haram

    Mar 16, 2018 11:08

    Kasashen tafkin Chadi tare da kasar Benin sun sanar da aniyarsu ta yin duk abin da za su iya wajen ganin bayan kungiyar kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram

  • Rex Tillerson Ya Bayyana Jin Dadinsa Kan Samun Kyautatuwar Alaka Tsakanin Amurka Da Chadi

    Rex Tillerson Ya Bayyana Jin Dadinsa Kan Samun Kyautatuwar Alaka Tsakanin Amurka Da Chadi

    Mar 12, 2018 19:31

    Sakataren harkokin wajen kasar Amurka ya bayyana jin dadinsa kan yadda ake ci gaba da samun kyautatuwar alaka tsakanin Amurka da kasar Chadi.

  • Kasar Guinee Ta Bukaci Kasashen Tchadi, Da Malesiya Hadewa Da Kungiyar OPEC

    Kasar Guinee Ta Bukaci Kasashen Tchadi, Da Malesiya Hadewa Da Kungiyar OPEC

    Mar 07, 2018 11:50

    Ministan makamashi da ma'adinai na kasar Guinee Equatorial ya bayyana shirin kasashen Kwango, da Tchadi da Malesiya na hadewa da kungiyar kasashe masu arzikin man fetir(OPEC) a takaice

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS