-
Gwamnatin Chadi Ta Dakatar Da Wasu Jam'iyun Adawa A Kasar
Feb 08, 2018 17:55Gwamnati kasar Chadi ta dakatar da wasu jam'iyyun adawa guda 10 bisa zarginsu da tayar da tarzoma a tsakanin al'ummar kasar.
-
Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel
Feb 07, 2018 05:20Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriyar Nijar ya karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G5 ta kasashen yankin Sahel, a taron shuwagannin kungiyar karo na hudu da ya gudana jiya Talata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.
-
An Yanke Intarnet Gabanin Zanga-zanga A Chadi
Jan 25, 2018 10:39Rahotanni daga Chadi na cewa an yanke hanyoyin sadarwa na intarnet a cikin daren jiya gabanin wata zanga zanga da kungiyoyin fara suka kira a kasar.
-
Kasashen Turkiyya Da Chadi Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kasuwanci A Tsakaninsu
Dec 27, 2017 12:18Kasashen Chadi da Turkiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kasuwanci a tsakaninsu.
-
Shugaba Deby Ya Yi Wa Gwamnatinsa Garambawul
Dec 26, 2017 11:04Shugaban Kasar Chadi Idris Deby ya yi garambawul a Majalisar ministocin sa, inda ya rage yawan su daga 37 zuwa 24 saboda abin da ya kira karancin kudin da gwamnati ke fuskanta.
-
An Yi Suka Kan Dokar Hana Zanga-Zangar Lumana A Kasar Chadi
Dec 07, 2017 11:47Shugaban kungiyar kare hakkin bil'adama na kasar Chadi ya yi suka kan dokar hana zanga-zangar limani a kasar Chadi, wanda gwamnatin kasar ta kafa
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bai Wa Kasar Chadi Tallafi Kudi Domin Fada Da Cutuka
Oct 16, 2017 11:21Asusun da ke fada da cutukan Kanjamau da tarin fuka da zazzabin cizon sauro da ke karkashin Majalisar Dinkin Duniya ya ce ya bai wa Cahdin kudin da suka kai Euro miliyan 74
-
Majalisar Dinkin Duniya Zata Gabatar Da Tallafi Ga Kasar Chadi Domin Yaki Da Cututtuka
Oct 16, 2017 08:40Asusun da ke tallafawa a fagen yaki da bullar cututtuka a duniya na Majalisar Dinkin Duniya zai gabatar da tallafin kudade ga gwamnatin Chadi domin samun damar yaki da cututtukan kanjamau ko kuma sida, tarin fuka da zazzabin cizon soro a kasar.
-
Kasar Chadi Ta Janye Dakarunta Da Ke Yakar Boko Haram A Nijar
Oct 14, 2017 05:50Gwamnatin kasar Chadi ta fara janye daruruwan sojojinta da suke yaki da Boko Haram a yankin Diffa na kasar Nijar lamarin da ake ganin zai iya raunana fadar da ake yi da 'yan ta'addan na Boko Haram a Nijar da ma yankin baki daya.
-
Faransa Za Ta Bude Ofisoshin Karbar 'Yan Gudun Hijira A Kasashen Chadi Da Nijar.
Oct 10, 2017 19:06shugaban Kasar ta Faransa Emmanuel Macron ne ya sanar da haka a yau talata, ind aya ce a karshen Oktoba ne za a bude ofisoshin.