-
Gwamnatin Chadi Ta Bada Umurnin Rufe Ofishin Jakadancin Amurka Da Ke Kasarta
Oct 03, 2017 19:00Shugaban kasar Chadi ya bada umurnin rufe ofishin jakadancin Amurka da ke birnin N'Djamena fadar mulkin kasar a matsayin maida martani kan umurnin shugaban kasar Amurka na sanya kasar Chadi cikin jerin kasashen da aka hana 'yan kasarta shiga cikin kasar Amurka.
-
Chadi Ta Ji Mamakin Haramtawa 'Yan Kasarta Zuwa Amurka
Sep 26, 2017 06:33Gwamnatin Chadi ta ce ta ji mamaki matuka da kuma rashin sanin dalilin sanya ta a cikin jerin kasashen da matakin shugaba Donald Trump na hana baki shiga Amurka ya shafa.
-
Amnesty, Ta Zargi Gwamnatin Chadi Da Take Hakkin Bil Adama
Sep 14, 2017 15:43Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty international, ta zargi hukumomin kasar Chadi da mummunan take hakkin bil adama.
-
Faransa Ta Bukaci A Tsara Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi
Sep 12, 2017 05:50Kasar Faransa ta bukaci shugaba Idriss Deby na kasar Chadi da ya tsara zaben 'yan majalisar dokokin kasar.
-
An Kashe Mutane 9 Akan Iyakokin Libya Da Chadi.
Aug 26, 2017 18:59Cibiyar watsa labarun kasar Libya ta Libyan Express ya nakalto jami'an kasar ta Libya suna cewa; An kashe mutane 9 a fadan da aka yi akan iyaka da Chadi.
-
Dalilin Chadi Na Katse Huldar Diflomatsiyya Da Qatar
Aug 26, 2017 06:03Hukumomin Chadi sun yi bayyani kan rikicin diflomatsiyya na tsakaninsu da Qatar, wanda ya kai ga rufe ofishin jekadancin Qatar a Ndjamena.
-
Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar
Aug 24, 2017 09:18A jiya laraba ne ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Chadi ta sanar da yanke huldar jakadanci da kasar Katar, tare da bai wa jami'an diplomasiyar kasar kwanaki 10 da su fice daga kasar.
-
Ran-Gadin Shugaba Al'Sisi A Wasu Kasashen Afirka
Aug 19, 2017 11:10A ci gaba da ran gadin da yake a wasu kasashen Afirka, shugaban kasar Masar Abdel Fattah Al-Sissi, ya gana da takwaransa na Chadi, Idriss Deby Itno jiya a birnin N’Djamena.
-
An bukaci Daukan Mataki Game Da Kiran Kungiyoyin Kasa Da Kasa Na Yanayin Afirka Ta Tsakiya
Aug 16, 2017 19:20Ministan harakokin wajen kasar Tchadi ya bukaci kungiyoyin kasa da kasa da su dauki kwararen matakai game da kisan killar da ake yi a kasar Afirka ta tsakiya
-
An Kama Shugaban Babbar Jam'iyyar Adawa A Kasar Chadi
Aug 06, 2017 16:41Labaran da suke fitowa daga kasar Chadi sun nuna cewa jami'an tsaron kasar suna tsare da shugaban babbar jam'iyyar adawar kasar mai suna mohammad Adam.