Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • Gwamnatin Chadi Ta Bada Umurnin Rufe Ofishin Jakadancin Amurka Da Ke Kasarta

    Gwamnatin Chadi Ta Bada Umurnin Rufe Ofishin Jakadancin Amurka Da Ke Kasarta

    Oct 03, 2017 19:00

    Shugaban kasar Chadi ya bada umurnin rufe ofishin jakadancin Amurka da ke birnin N'Djamena fadar mulkin kasar a matsayin maida martani kan umurnin shugaban kasar Amurka na sanya kasar Chadi cikin jerin kasashen da aka hana 'yan kasarta shiga cikin kasar Amurka.

  • Chadi Ta Ji Mamakin Haramtawa 'Yan Kasarta Zuwa Amurka

    Chadi Ta Ji Mamakin Haramtawa 'Yan Kasarta Zuwa Amurka

    Sep 26, 2017 06:33

    Gwamnatin Chadi ta ce ta ji mamaki matuka da kuma rashin sanin dalilin sanya ta a cikin jerin kasashen da matakin shugaba Donald Trump na hana baki shiga Amurka ya shafa.

  • Amnesty, Ta Zargi Gwamnatin Chadi Da Take Hakkin Bil Adama

    Amnesty, Ta Zargi Gwamnatin Chadi Da Take Hakkin Bil Adama

    Sep 14, 2017 15:43

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty international, ta zargi hukumomin kasar Chadi da mummunan take hakkin bil adama.

  • Faransa Ta Bukaci A Tsara Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi

    Faransa Ta Bukaci A Tsara Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi

    Sep 12, 2017 05:50

    Kasar Faransa ta bukaci shugaba Idriss Deby na kasar Chadi da ya tsara zaben 'yan majalisar dokokin kasar.

  • An Kashe Mutane 9 Akan Iyakokin Libya Da Chadi.

    An Kashe Mutane 9 Akan Iyakokin Libya Da Chadi.

    Aug 26, 2017 18:59

    Cibiyar watsa labarun kasar Libya ta Libyan Express ya nakalto jami'an kasar ta Libya suna cewa; An kashe mutane 9 a fadan da aka yi akan iyaka da Chadi.

  • Dalilin Chadi Na Katse Huldar Diflomatsiyya Da Qatar

    Dalilin Chadi Na Katse Huldar Diflomatsiyya Da Qatar

    Aug 26, 2017 06:03

    Hukumomin Chadi sun yi bayyani kan rikicin diflomatsiyya na tsakaninsu da Qatar, wanda ya kai ga rufe ofishin jekadancin Qatar a Ndjamena.

  • Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Kasar Chadi Ta Yanke Huldar Jakadancinta Da Kasar Katar

    Aug 24, 2017 09:18

    A jiya laraba ne ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Chadi ta sanar da yanke huldar jakadanci da kasar Katar, tare da bai wa jami'an diplomasiyar kasar kwanaki 10 da su fice daga kasar.

  • Ran-Gadin Shugaba Al'Sisi A Wasu Kasashen Afirka

    Ran-Gadin Shugaba Al'Sisi A Wasu Kasashen Afirka

    Aug 19, 2017 11:10

    A ci gaba da ran gadin da yake a wasu kasashen Afirka, shugaban kasar Masar Abdel Fattah Al-Sissi, ya gana da takwaransa na Chadi, Idriss Deby Itno jiya a birnin N’Djamena.

  • An bukaci Daukan Mataki Game Da Kiran Kungiyoyin Kasa Da Kasa Na Yanayin Afirka Ta Tsakiya

    An bukaci Daukan Mataki Game Da Kiran Kungiyoyin Kasa Da Kasa Na Yanayin Afirka Ta Tsakiya

    Aug 16, 2017 19:20

    Ministan harakokin wajen kasar Tchadi ya bukaci kungiyoyin kasa da kasa da su dauki kwararen matakai game da kisan killar da ake yi a kasar Afirka ta tsakiya

  • An Kama Shugaban Babbar Jam'iyyar Adawa A Kasar Chadi

    An Kama Shugaban Babbar Jam'iyyar Adawa A Kasar Chadi

    Aug 06, 2017 16:41

    Labaran da suke fitowa daga kasar Chadi sun nuna cewa jami'an tsaron kasar suna tsare da shugaban babbar jam'iyyar adawar kasar mai suna mohammad Adam.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS