Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • An kashe Sojojin Tchadi guda 4

    An kashe Sojojin Tchadi guda 4

    Sep 25, 2016 18:23

    Sojojin Tchadi guda 4 sun rasa rayukansu sanadiyar wani hari da ake kyautata zaton 'yan kungiyar boko haram ne suka kai shi

  • Kasashen Chadi Da Canada Sun Jaddada Bukatar Karfafa Dangantakar Kasashen Biyu

    Kasashen Chadi Da Canada Sun Jaddada Bukatar Karfafa Dangantakar Kasashen Biyu

    Sep 06, 2016 16:58

    Gwamnatocin Kasashen Canada da Chadi sun jaddada bukatar karfafa dangantakar kasashen biyu, a taron kungiyar kasashe 20 da ke gudana a halin yanzu a kasar China.

  • Tashin Nakiya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Sojojin Chadi Hudu A Kusa Da Tabkin Na Chadi

    Tashin Nakiya Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Sojojin Chadi Hudu A Kusa Da Tabkin Na Chadi

    Aug 28, 2016 06:31

    Tashin nakiyan da aka bisne a kan titi ya yi sanadiyyar mutuwar sojojin Chadi guda hudu a jiya Asabar. Kamfanin dillancin labaran Reuters ya bayyana cewa sojojin suna cikin wata mota ce a lokacinda ta taka nakiya wanda ake zaton kungiyar boko haran ce ta bisne shi a garin kaiga Kinji.

  • Kananan Yara Fiye Da Rabin Miliyan Ne Suke Fama Da Matsalar Rashin Abinci Mai Gina Jiki A Yankin Tafkin Chadi

    Kananan Yara Fiye Da Rabin Miliyan Ne Suke Fama Da Matsalar Rashin Abinci Mai Gina Jiki A Yankin Tafkin Chadi

    Aug 25, 2016 16:22

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Kananan yara fiye da rabin miliyan ne suke fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki a kasashen yankin tafkin Chadi sakamakon matsalar rikicin kungiyar Boko Haram.

  • Chadi : 'Yan Adawa Na Bukatar Tattauna Da Masu Mulki

    Chadi : 'Yan Adawa Na Bukatar Tattauna Da Masu Mulki

    Aug 20, 2016 10:58

    'Yan adawa a Chadi sun bukaci tattaunawa ta keke da keke da masu mulkin kasar, kwanaki goma bayan rantsar da Idriss deby Itmo a wa'adi mulki na biyar a shugabancin kasar.

  • Karin Tashe Tashen Hankula A Kasar Chadi A Dai Dai Lokacin da Shugaban Kasa Yake Rantsuwar Kama Aiki

    Karin Tashe Tashen Hankula A Kasar Chadi A Dai Dai Lokacin da Shugaban Kasa Yake Rantsuwar Kama Aiki

    Aug 09, 2016 05:52

    An rantsar da shugaban kasar Chadi karo na biyar a matsayin shugaban kasa a jiya litinin a birnin Njamena

  • An Ranstar Da Idris Deby A Matsayin Shugaban Chadi A Karo Na Biyar

    An Ranstar Da Idris Deby A Matsayin Shugaban Chadi A Karo Na Biyar

    Aug 08, 2016 17:31

    An gudanar da bukukuwan rantsar da shugaba Idriss Deby a matsayin shugaban kasar Chadi a karo na biyar duk kuwa da zanga-zangar da 'yan adawa suke yi don nuna rashin amincewarsu.

  • 'Yan Adawa A Chadi Sun Sha Alwashin Gudanar Da Zanga-Zanga Duk Da Hanin Gwamnati

    'Yan Adawa A Chadi Sun Sha Alwashin Gudanar Da Zanga-Zanga Duk Da Hanin Gwamnati

    Aug 06, 2016 05:15

    'Yan adawa a kasar Chadi sun sanar da aniyarsu ta gudanar da gagarumar zanga-zangar kin jinin gwamnatin kasar a yau din nan Asabar da kuma gobe Lahadi duk kuwa da haramta musu hakan da gwamnatin kasar ta yi bisa hujjar cewa hakan yayi kusa da lokacin da ake shirin rantsar da shugaban kasar Idriss Deby a ranar Litinin mai zuwa.

  • Gwamnatin Kasar Chadi Ta Hana Taron Zanga Zangar Yan Adawa

    Gwamnatin Kasar Chadi Ta Hana Taron Zanga Zangar Yan Adawa

    Aug 05, 2016 04:55

    Gwamnatin Chadi ta haramtan zanga zangar jam'iyyun adawan kasar

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Warware Rikicin Siyasar Chadi Ta Hanyar Lumana

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Warware Rikicin Siyasar Chadi Ta Hanyar Lumana

    Jul 25, 2016 17:32

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci gudanar da zaman tattaunawa tsakanin gwamnatin Chadi da 'yan adawar siyasar kasar da nufin warware takaddamar siyasar kasar ta hanyar lumana.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS