-
Ganawar Shugabannin Kasashen Congo Brazzaville Da Na Burkina Faso
Aug 10, 2016 11:17Shugabannin kasashen Congo Brazzaville da na Burkina Faso sun gana a tsakaninsu da nufin neman hanyar bunkasa alakar jakadanci da na tsaro a tsakaninsu.
-
Kotu Ta Daure Madugun Yan Adawar Conco Brazzaville Shekaru Biyu A Kurkuku
Jul 25, 2016 17:10Kotu a kasar Congo Brazzaville ta zartar da hukuncin daurin tsawon shekaru biyu a gidan kurkuku kan madugun 'yan adawar kasar kan zargin kunna wutan rikici a kasar.
-
Mutanan wani kauye da fadan kabilancin ya raba da gidajensu sun koma gida a D/Congo.
Jul 23, 2016 09:42Sama da Mutane dubu da dari bakwai ne suka koma gidajensu bayan kura ta lafa a wani kauye dake yankin Kivo ta arewa a kasar D/Congo
-
Kasar Congo Zata Tura Wasu Sojojinta Zuwa Kasar Afrika ta Tsakiya
Jul 20, 2016 14:31Kasar Congo Brazavile zata aiki da sojojinta zuwa kasar Afrika ta tsakiya.
-
An kwato wasu yankuna dake kalkashin ikon 'yan tawaye a gabashin D/Congo
May 31, 2016 10:49Dakarun tsaron D/Congo sun kwato wasu yankuna da 'yan tawayen gabashin kasar suka mamaye a baya.
-
Nuna Damuwar Majalisar Dinkin Duniya Akan Kasar Congo
May 21, 2016 12:32Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa akan hare-haren da ake kai wa a gabacin kasar Congo.
-
Matasan Kasar Congo Brazzaville Suna Nuna Damuwa Kan Cin Zarafinsu
May 05, 2016 17:05Matasa a birnin Brazzaville fadar mulkin kasar Congo sun fara nuna damuwa kan yadda jami'an tsaron kasar ke ci gaba da musguna musu tun bayan kai harin ranar 4 ga watan Aprilun da ya gabata a birnin na Brazziville.
-
Priministan Kasar Congo Brazaville Ya Bayyana Sunayin Ministocinsa A Yau Lahadi
May 01, 2016 11:50Priministan kasar Congo Brazaville ya bayyana sunayen ministocinsa a yau Lahadi.
-
Congo : Yau Ake Rantsar Da Shugaba Denis Sassou Nguesso
Apr 16, 2016 09:29A Kasar Congo yau ne ake rantsar da shugaba Denis Sassou Nguesso a wani wa'adin mulki na shekaru biyar.
-
Kasashen Kongo Da Burundi Sun Sanar Da Shirin Aiki Tare Don Fada Da 'Yan Tawaye
Apr 12, 2016 18:21Rahotanni daga kasar kasar Demokradiyyar Kongo sun bayyana cewa sojojin kasar tare da hadin gwiwan na kasar Burundi sun fara aiwatar da wani shiri na fada da 'yan tawayen kasar Burundin da suke kan iyakokin kasashen biyu.