Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

gabas ta tsakiya

  • Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse

    Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse

    Feb 11, 2018 04:36

    Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi fatali da zarge-zarge marar digi da mahukuntan yahudawa mamaya na Isra'ila sukayi na cewa ta yi kutse a sararin samaniyar Isra'ila.

  • Iran / Rasha : Al'ummar Siriya Ne SuKe Da Hakkin Zabar Makomarsu

    Iran / Rasha : Al'ummar Siriya Ne SuKe Da Hakkin Zabar Makomarsu

    Feb 07, 2018 05:20

    Shuwagabannin kasashen Iran da Rasha sun jaddada cewa al'umma kasar Siriya ne suke da hakkin zabar makomarsu

  • Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani

    Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani

    Jan 26, 2018 04:08

    Ministan harkokin wajen Qatar, Sheikh Mohamed ben Abderrahmane Al-Thani, ya fada cewa kasarsa ba zata taba kasancewa karkashin mallakar Saudiyya ba.

  • Abass Na Neman EU Ta Amince Da Cin Gashin Kan Palasdinu

    Abass Na Neman EU Ta Amince Da Cin Gashin Kan Palasdinu

    Jan 22, 2018 11:15

    Shugaba Mahmud Abbas na shirin gabatar da wata bukata ga Kungiyar Tarayar Turai ta neman amincewa da Falasdinu mai cin gashin kanta.

  • Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya

    Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya

    Dec 18, 2017 11:03

    Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, ya fada cewa wajibi ne ya tattauna tare da shugaba Bashar al-Assad na Siriya domin kawo karshen yakin basasar kasar, da kuma shirya hanyoyin da za su tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a kasar.

  • Isra'ila Ta Kai Hari A Zirin Gaza

    Isra'ila Ta Kai Hari A Zirin Gaza

    Dec 09, 2017 05:53

    Rundinar sojin Isra'ila ta yi ruwan bama-bamai a yankin zirin Gaza da yahudawa suka mamaye.

  • Martanin Duniya Kan Matakin Trump Na Ayyana Qudus Babban Birnin Isra'ila

    Martanin Duniya Kan Matakin Trump Na Ayyana Qudus Babban Birnin Isra'ila

    Dec 07, 2017 06:03

    Matakin shugaban Amurka Donald Trump na ayyana Qudus a hukumance babban birnin yahudawan mamaya na Isra'ila na ci gaba da shan suka daga kasashen duniya, in banda mahukuntan yahudawan da suka bayyana matakin a mastayin wani babban abun tarihi.

  • Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan

    Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan

    Nov 20, 2017 10:02

    Kotun koli a Iraki ta sanar da soke zaben yankin Kurdistan da aka gudanar a watan Satumba da ya gabata.

  • Faransa Na Nuna Bangarenci A Rikicin Gabas Ta Tsakiya_ Iran

    Faransa Na Nuna Bangarenci A Rikicin Gabas Ta Tsakiya_ Iran

    Nov 17, 2017 11:12

    Ma'aikatar harkokin waje ta Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta nuna damuwa akan yadda Faransa ke daukan bangare a rikicin gabas ta TSakiya.

  • Labanon : Ina Cikin 'Yancin Walwala A Saudiyya_Hariri

    Labanon : Ina Cikin 'Yancin Walwala A Saudiyya_Hariri

    Nov 13, 2017 06:49

    A karon farko, tun bayan murabus dinsa na ba zata tun daga Saudiyya, firayi ministan Labanon, Saad Hariri, ya yi jawabi a gidan talabajin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS