-
Kakkabo Jirgin Israi'la F-16 : Iran Ta Musunta Yin Kutse
Feb 11, 2018 04:36Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran ta yi fatali da zarge-zarge marar digi da mahukuntan yahudawa mamaya na Isra'ila sukayi na cewa ta yi kutse a sararin samaniyar Isra'ila.
-
Iran / Rasha : Al'ummar Siriya Ne SuKe Da Hakkin Zabar Makomarsu
Feb 07, 2018 05:20Shuwagabannin kasashen Iran da Rasha sun jaddada cewa al'umma kasar Siriya ne suke da hakkin zabar makomarsu
-
Qatar Ba Za Taba Kasancewa Karkashin Mallakar Saudiyya Ba_Al-Thani
Jan 26, 2018 04:08Ministan harkokin wajen Qatar, Sheikh Mohamed ben Abderrahmane Al-Thani, ya fada cewa kasarsa ba zata taba kasancewa karkashin mallakar Saudiyya ba.
-
Abass Na Neman EU Ta Amince Da Cin Gashin Kan Palasdinu
Jan 22, 2018 11:15Shugaba Mahmud Abbas na shirin gabatar da wata bukata ga Kungiyar Tarayar Turai ta neman amincewa da Falasdinu mai cin gashin kanta.
-
Faransa : Macron Ya Yi Amai Ya Lashe Kan Batun Siriya
Dec 18, 2017 11:03Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, ya fada cewa wajibi ne ya tattauna tare da shugaba Bashar al-Assad na Siriya domin kawo karshen yakin basasar kasar, da kuma shirya hanyoyin da za su tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a kasar.
-
Isra'ila Ta Kai Hari A Zirin Gaza
Dec 09, 2017 05:53Rundinar sojin Isra'ila ta yi ruwan bama-bamai a yankin zirin Gaza da yahudawa suka mamaye.
-
Martanin Duniya Kan Matakin Trump Na Ayyana Qudus Babban Birnin Isra'ila
Dec 07, 2017 06:03Matakin shugaban Amurka Donald Trump na ayyana Qudus a hukumance babban birnin yahudawan mamaya na Isra'ila na ci gaba da shan suka daga kasashen duniya, in banda mahukuntan yahudawan da suka bayyana matakin a mastayin wani babban abun tarihi.
-
Kotun Kolin Iraki Ta Soke Zaben Yankin Kurdistan
Nov 20, 2017 10:02Kotun koli a Iraki ta sanar da soke zaben yankin Kurdistan da aka gudanar a watan Satumba da ya gabata.
-
Faransa Na Nuna Bangarenci A Rikicin Gabas Ta Tsakiya_ Iran
Nov 17, 2017 11:12Ma'aikatar harkokin waje ta Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta nuna damuwa akan yadda Faransa ke daukan bangare a rikicin gabas ta TSakiya.
-
Labanon : Ina Cikin 'Yancin Walwala A Saudiyya_Hariri
Nov 13, 2017 06:49A karon farko, tun bayan murabus dinsa na ba zata tun daga Saudiyya, firayi ministan Labanon, Saad Hariri, ya yi jawabi a gidan talabajin.