Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

gabas ta tsakiya

  • Labanon : Aoun, Ya Bukaci Bayani Daga Saudiyya Kan Batun Hariri

    Labanon : Aoun, Ya Bukaci Bayani Daga Saudiyya Kan Batun Hariri

    Nov 11, 2017 15:23

    Shugaban kasar Labanon, Michel Aoun, ya bukaci bayani daga gwamnatin Saudiyya akan abunda ke kawo cikas wajen komawar firayi ministan kasar mai murabus Saad Hariri komawa gida.

  • Yemen : Har Yanzu Akwai Cikas Wajen Shigar Da Kayan Agaji_MDD

    Yemen : Har Yanzu Akwai Cikas Wajen Shigar Da Kayan Agaji_MDD

    Nov 11, 2017 15:01

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa har yanzu kawancen da Saudiyya ke jagoranta a Yemen na ci gaba da hadasa cikas wajen shigar da kayen agaji a wannan kasa.

  • Ruhani: Amurka Tana Haifar Da Fitina Ne Don Cika Aljihunta Daga Dukiyar Gabas Ta Tsakiya

    Ruhani: Amurka Tana Haifar Da Fitina Ne Don Cika Aljihunta Daga Dukiyar Gabas Ta Tsakiya

    Nov 08, 2017 11:20

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana cewar a koda yaushe manyan kasashen duniya musamman Amurka suna kokari wajen haifar da rikici da yake yake a yankin Gabas ta tsakiya don haka ya kirayi shugabannin wasu kasashen yankin da su fahimci hakan da kuma yin aiki tukuru wajen tabbatar da hadin kai da fahimtar juna a tsakanin al'ummomin kasashen yankin.

  • Iran : Murabus Din Hariri, Makircin US-Saudi-Israila Da Nufin Kara Yanayin Zaman Dar-Dar A G/Tsakiya

    Iran : Murabus Din Hariri, Makircin US-Saudi-Israila Da Nufin Kara Yanayin Zaman Dar-Dar A G/Tsakiya"

    Nov 05, 2017 05:48

    Iran ta bakin mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar, Bahram Qassemi, ta yi watsi da tuhumce-tuhumcen Sa'ad Hariri, tsohon firayi ministan Labanon mai murabus, tana mai cewa maganganun nasa sun yi daidai da tuhumce-tuhumce marasa tushe da Amurka da Sahyoniyawa da Saudiyya suke yi da nufin haifar da sabon rikici a kasar Labanon da kuma yankin Gabas ta tsakiya.

  • Iraki : An Tsige Gwamnan Kirkuk

    Iraki : An Tsige Gwamnan Kirkuk

    Sep 14, 2017 16:32

    Majalisar tarayya a Iraki ta amunce da gagarimin rinjaye da tsige gwamnan yankin Kirkuk, Najm Eddine Karim saboda nuna goyan bayansa ga kiran zaben raba gardama na kafa kasar Kurdawa.

  • Shugaba Ruhani: Kasashen G/Tsakiya Ne Kawai Za Su Iya Tabbatar Da Tsaron Yankin

    Shugaba Ruhani: Kasashen G/Tsakiya Ne Kawai Za Su Iya Tabbatar Da Tsaron Yankin

    Sep 11, 2017 17:51

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani yayi kakkausar suka ga irin tsoma bakin da manyan kasashen duniya suke yi cikin harkokin cikin gidan kasashen yankin Gabas ta tsakiya yana mai cewa kasashen yankin ne kawai za su iya tabbatar da tsaronsa.

  • Afganistan : Harin Taliban Ya Kashe Mutum 13

    Afganistan : Harin Taliban Ya Kashe Mutum 13

    Aug 28, 2017 04:59

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane 13 ne suka rasa rayukansu a wani harin kunar bakin wake da wani dan Taliban ya kai da mota kan wani ayarin motocon soji a kudancin kasar.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Kawanyar Da 'Isra'ila' Ta Yi Wa Masallacin Kudus

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Kawanyar Da 'Isra'ila' Ta Yi Wa Masallacin Kudus

    Jul 23, 2017 17:29

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da ci gaba da kawanyar da haramtacciyar kasar Isra'ila take yi wa Masallacin Kudus da kuma dirar mikiyar da suke yi wa Palastinawa masallata tana mai bayyana HKI a matsayin tushen ta'addanci a yankin Gabas ta Tsakiya.

  • Qatar Ta Ce Za Ta Iya Jurewa Duk Wani Irin Mataki

    Qatar Ta Ce Za Ta Iya Jurewa Duk Wani Irin Mataki

    Jun 08, 2017 18:00

    Kasar Qatar ta ce za ta iya jurewa kan duk wani irin mataki da kasashe makoftanta zasu dauka akanta, aman ba zata taba mika kai ba.

  • Kirghizstan: Zaftarewar Kasa ta Kashe Mutane 24

    Kirghizstan: Zaftarewar Kasa ta Kashe Mutane 24

    Apr 29, 2017 11:04

    Rahotanni daga Kirghizstan na cewa mutane 24 ne suka rasa rayukansu a yayin wata zaftarewar kasa a kauyen Ayu dans dake jihar Och a kudancin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS