-
Harin Ta'addanci A Kusa Da Karbala
Nov 14, 2016 11:59Mutane 6 Ne Su ka yi Shahada A wani Harin Ta'addanci A Kusa da Karbala.
-
Jamia'n Tsaro Fiye Da 30,000 Ne Ke Gudanar Da Ayyukan Tsaro A Taron Arba'in A Karbala
Nov 14, 2016 08:02Babban kwamandan rundunar da ke kula da ayyukan tsaro na yankin Furat ya bayyana cewa fiye da jami’an tsaro dubu 30 ne za su gudanar da ayyukan tsaro a taron arba’in.
-
Sojojin Iraki Na Ci Gaba Da Kwace Yankunan Garin Mosil Daga Hannun 'Yan ISIS
Nov 12, 2016 16:49Majiyoyin sojin kasar Iraki sun bayyana cewar dakarun musamman na kasar da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar kwace wasu yankuna guda biyu a gabashin garin Mosul daga hannun 'yan kungiyar Da'esh (ISIS) a yau din nan Asabar bayan wani gagarumin gumurzu da ya gudana tsakanin bangarori biyun.
-
Sojojin Iraki Suna Ci gaba Da Samun Nasara A Mosel
Nov 12, 2016 12:02Sojojin Iraki Sun Kwace Yankin Arabjiyah da ke cikin Mosel.
-
Dakarun Iraki na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'addar IS a Mausil
Nov 09, 2016 11:22A ci gaba da kokarin tsarkake garin Mausil daga 'yan ta'addar IS, Dakarun sa kai na kasar Iraki sun tunkari sansanin Jiragen yaki na Tal'afar.
-
Mayakan Daesh Sun Sace Tsoffin Sojojin Kasar Iraqi 295 A Kusa Sa Birnin Musil
Nov 08, 2016 16:09Majiyar Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewa mayakan kungiyar Daesh a birnin Musil na kasar Iraki sun yi garkuwa da tsoffin sojojin kasar kimani 295
-
Dakarun Iraki Sun Tsarkake Yankunan Gabashi Da Kudancin Mausul Daga ISIS
Nov 08, 2016 08:03Dakarun kasar Iraki suna ci gaba da nausawa zuwa yankunan da ke karkashin ikon 'yan ta'addan takfiriyyah na ISIS a Mausul da ke cikin lardin Nainawa a arewacin kasar Iraki.
-
Manufofin Hare-Haren Ta'addancin Baya-Bayan Nan A Kasar Iraki
Nov 08, 2016 05:48Rahotanni daga kasar Iraki sun bayyana cewar shugaban kasar Fu'ad Ma'asum ya sha alwashin cewa jinin mutanen da aka zubar sakamakon wani harin ta'addancin da aka kai garin Samarrah a kasar a ranar Lahadin da ta gabata ba zai tafi haka kawai ba tare da daukar fansa a kan 'yan ta'addan da suka kai harin ba; kamar yadda kuma ya kirayi hukumomin tsaron kasar da su dau matakan da suka dace wajen kawo karshen irin wadannan hare-haren ta'addanci.
-
Iraki: Fiye Da Mutane 10 Ne Su ka yi Shahada A Harin Ta'addanci A Garin Samarra.
Nov 07, 2016 06:30Harin Na jiya An Kai shi ne Da Mota Mai Makare Da Bama-bamai.
-
Haidar Abadi: Nan Ba Da Jimawa Ba Za'a Kwato Garin Mosil Daga Hannun Da'esh
Nov 06, 2016 17:35Firayi ministan kasar Iraki, Haider al-Abadi ya sha alwashin kawo karshen kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da kuma kwace garin Mosil daga hannunsu a daidai lokacin da sojojin kasar Irakin da suke samun dauki dakarun sa kai na kasar suke ci gaba da kutsawa da nufin kwato garin na Mosil.