Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • An Gudanar Da Sallar Jumma'a Ta Hadin Kai Na Farko A Garin Falluja Na Kasar Iraqi

    An Gudanar Da Sallar Jumma'a Ta Hadin Kai Na Farko A Garin Falluja Na Kasar Iraqi

    Jul 02, 2016 00:30

    Mabiyan Mazhabobin sunna da shia sun gudanar da sallar jumma'a ta farko a birnin Falluja na kasar Iraqi bayan kubutar da ita daga hannun yan ta'adda.

  • Iraki : Anyi wa (IS) Mumunar Barna A Fallujja

    Iraki : Anyi wa (IS) Mumunar Barna A Fallujja

    Jun 30, 2016 11:31

    Rundinar sojin Iraki ta ce fiye da 'yan ta'adan (IS) 150 ne suka hallak bayan ruwan wuta da akayi musu a lokacin da suke kokarin sulalewa daga birnin Falluja.

  • Dakarun Iraki Sun Fara Shirin Tunkarar Birnin Mausil Domin Tsarkake Shi Daga 'Yan Ta'adda

    Dakarun Iraki Sun Fara Shirin Tunkarar Birnin Mausil Domin Tsarkake Shi Daga 'Yan Ta'adda

    Jun 29, 2016 11:28

    Dakarun gwamnatin kasar Iraki tare da sojojin sa kai na 'yan sunna da shi'a sun fara shirin tunkarar birnin Mausil babbar tungar 'yan ta'addan ISIS a Iraki, da nufin kawo karshen mamayar da 'yan ta'addan takfiriyya wahabiya na ISIS suke yi wa birnin.

  • Amurka Ta yi Maraba Da Nasarar Kwato Falluja

    Amurka Ta yi Maraba Da Nasarar Kwato Falluja

    Jun 28, 2016 01:52

    Amurka ta ce babbar nasara kwato birnin Falluja da dakarun kasar Iraki sukayi daga hannun 'yan ta'adan IS.

  • Firaministan Iraki Ya Isa Birnin Fallouja Da Sojoji Suka Kwato

    Firaministan Iraki Ya Isa Birnin Fallouja Da Sojoji Suka Kwato

    Jun 26, 2016 11:15

    Firaminstan Iraki, Haider al-Abadi ya isa birnin Fallouja da dakarun kasar suka kwato daga hannun 'yan ta'adan (IS).

  • Sojojinn Kasar Iraqi Sun Kara Kusantar Birnin Musil A Wasu Sabbin Nasarorin Da Suka Samu Kan Daesh

    Sojojinn Kasar Iraqi Sun Kara Kusantar Birnin Musil A Wasu Sabbin Nasarorin Da Suka Samu Kan Daesh

    Jun 23, 2016 06:09

    Sojojin kasar Iraqi sun kara samun nasarori a kan kungiyar Daesh a fafatawan da suke yi da su a cikin lardin Ambar.

  • 'Yan Ta'adda 2500 Ne Aka Halaka A Gumurzun Kwato Birnin Falluja Na Iraki

    'Yan Ta'adda 2500 Ne Aka Halaka A Gumurzun Kwato Birnin Falluja Na Iraki

    Jun 21, 2016 13:20

    Babban kawamandan sojojin Iraki da suka kwato birnin Falluja daga hannun 'yan ta'addan Takfiriyya wahabiyah ya bayyana cewa, sun samu nasarar halaka 'yan ta'addan ISIS kimanin 2500 a lokacin gumurzu kwace iko da birnin.

  • Ministan Harkokin Wajen Iraki Ya Soki Saudiyya Da Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidan Kasar

    Ministan Harkokin Wajen Iraki Ya Soki Saudiyya Da Tsoma Baki Cikin Harkokin Cikin Gidan Kasar

    Jun 19, 2016 06:34

    Ministan harkokin wajen kasar Iraki Dakta Ibrahim Ja'afari yayi kakkausar suka ga kalaman jakadar kasar Saudiyya a kasar Thamer al-Sabhan yana mai cewa hakan tsoma baki ne cikin harkokin cikin gidan kasar Irakin da ba za a taba amincewa da shi ba.

  • Dakarun Iraki Na Ci Gaba Da Nausawa Zuwa Sauran Yankunan Da Ke Karkashin Ikon 'Yan Ta'adda

    Dakarun Iraki Na Ci Gaba Da Nausawa Zuwa Sauran Yankunan Da Ke Karkashin Ikon 'Yan Ta'adda

    Jun 19, 2016 00:56

    Dakarun kasar Iraki suna ci gaba da nausawa zuwa sauran wasu yankuna da ke karkashin ikon 'yan ta'addan ISIS da zimmar tsarkake su, bayan kammala tsarkake Falluja daga 'yan ta'addan.

  • Al'ummar Iraki Na Ci Gaba Da Bukukuwan Kwato Fallujah Daga Hannun Da'esh

    Al'ummar Iraki Na Ci Gaba Da Bukukuwan Kwato Fallujah Daga Hannun Da'esh

    Jun 18, 2016 06:30

    Dubun dubatan al'ummar kasar Iraki ne suka fito kan titunan garuruwa daban-daban na kasar don nuna farin cikinsu da kwace garin Fallujah mai matukar muhimmanci da sojojin kasar da suke samun dauki dakarun sa kai suka yi a jiya daga hannun 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh wadanda suke rike da garin sama da shekaru biyu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS