Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iraki

  • Kungiyar Da'ish Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Masu Amfani Da Wayar Hannu

    Kungiyar Da'ish Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan Masu Amfani Da Wayar Hannu

    May 13, 2016 06:45

    Kungiyar ta'addanci ta Da'ish mai kafirta musulmi tana ci gaba da aiwatar da ayyukan ta'addancinta kan al'ummar kasar Iraki.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Irakawa Kimanin 30 Tare Da Jikkata Fiye 40

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Rayukan Irakawa Kimanin 30 Tare Da Jikkata Fiye 40

    May 11, 2016 05:52

    Wata mota da aka makare da bama-bamai ta tarwatse a unguwar Sadar da ke gefen birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki, inda ta lashe rayukan mutane kimanin 30 tare da jikkata wasu fiye da 40 na daban.

  • Sama Da Mutane Miliyan 40 Suke Gudun Hijira Sakamakon Yakukuwa A Duniya

    Sama Da Mutane Miliyan 40 Suke Gudun Hijira Sakamakon Yakukuwa A Duniya

    May 11, 2016 01:00

    Cibiyar kasa da kasa mai sanya ido kan 'yan gudun hijirar da yakukuwa da rikice-rikice suka tarwatsa su ta bayyana cewa ya zuwa karshen shekaran bara ta 2015 adadin irin wadannan mutanen ya kai miliyan 40.8 a duk fadin duniya.

  • Jerin Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Iraki

    Jerin Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Iraki

    May 03, 2016 01:01

    Wasu jerin hare-haren ta'addanci a birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki da kewayensa sun lashe rayukan mutane fiye da 15 tare da jikkata wasu fiye da 40 na daban a jiya Litinin.

  • Harin ta'addanci a arewa da kudancin birnin Bagdaza

    Harin ta'addanci a arewa da kudancin birnin Bagdaza

    May 02, 2016 02:26

    Tashin wasu bama-bamai a Arewa da kudancin Birnin Bagdaza na kasar Iraki ya yi sanadiyar Mutawa da kuma jikkata 'yan kasar.

  • Wani Bam da ya tashi atsakanin mabiya mazhabar shi'a a kasar Iraki

    Wani Bam da ya tashi atsakanin mabiya mazhabar shi'a a kasar Iraki

    Apr 30, 2016 13:13

    Sama da mutane 20 suka yi Shahada wasu kuma kusan 40 suka jikkata bayan da wani dan kunar bakin wake ya tarwatsa motar da yake ciki a wata tawaga ta mabiya mazhabar iyalan gidan Manzon A...tsaraka yayin da suke tattaki domin ziyartar Imam Musa Alkazim (a.s)

  • Iraqi: Gwamnati ta dakatar da Tashar Al Jazeera

    Iraqi: Gwamnati ta dakatar da Tashar Al Jazeera

    Apr 28, 2016 00:49

    Gwamnatin Kasar Iraki ta dakatar da tashar Telbijin din Al Jazeera ta kasar Qatar

  • Akalla Mutane 12 sun rasa rayukansu sanadiyar harin ta'addanci a kasar Iraki.

    Akalla Mutane 12 sun rasa rayukansu sanadiyar harin ta'addanci a kasar Iraki.

    Apr 24, 2016 00:18

    Wasu Motoci biyu shake da bama-bamai sun tarwatse a birnin Bagdaza na kasar Iraki lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 12

  • Jiragen Saman Yakin Rundunar Sojin Iraki Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin 'Yan Ta'adda

    Jiragen Saman Yakin Rundunar Sojin Iraki Sun Yi Luguden Wuta Kan Sansanin 'Yan Ta'adda

    Apr 23, 2016 01:56

    Jiragen saman yakin gwamnatin Iraki sun yi luguden wuta kan sansanin 'yan kungiyar ta'addanci ta Da'ish da ke yankin Sharqada a lardin Silahuddeen a arewacin kasar Iraki.

  • Dakarun Iraki Na Kara Fadada Farmakinsu Domin Kwato Mausul Daga ISIS

    Dakarun Iraki Na Kara Fadada Farmakinsu Domin Kwato Mausul Daga ISIS

    Apr 19, 2016 10:46

    Dakarun gwamnatin kasar Iraki suna ci gaba da nausawa a cikin yanknan lardin nainawa da ke hannun 'yan ta'addan ISIS, da nufin kwace Mausul babban birnin Lardin, kma babbar cibiyar 'yan ta'addan ISIS a kasar Iraki a halin yanzu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS