-
Kuwaiti: An Yi Alkawalin Ba Da Dala Biliyan 30 A Taron Sake Gina Kasar Iraki
Feb 14, 2018 18:57Ministan harkokin wajen kasar Kuwaiti ya bayyana cewa; Kawo ya zuwa kudaden da aka yi alkawalin za a bayar domin sake gina Iraki sun kai dalar Amurka biliyan 30
-
FAO:Kashi 40% Na Albarkatun Gona Na Kasar Iraqi Sun Lalace Saboda Yaki Da Yan Ta'adda
Feb 14, 2018 06:18Hukumar abinci da noma ta dunia FAO ta bada rahoton cewa kashi 40% na albarkatun noma na kasar Iraqi sun lalace sanadiyyar yaki da ta'addanci a kasar.
-
Iraki: Aa Gano Makamai Masu Yawa A Cikin Birnin Bagadaza
Feb 05, 2018 12:26Rundunar Sojan Iraki mai fada da ta'addanci ce ta sanar da gano mabuyar makaman a cikin wurare daban-daban na babban birnin kasar.
-
Hukumomin Leken Asirin Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Gudanar Da zaman Taro
Feb 05, 2018 06:34Jami'an hukumomin leken asirin kasashen Iran, Iraki, Siriya da Rasha sun gudanar da zaman taro a tsakaninsu a birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki a jiya Lahadi.
-
Tashin Bom A Yankin Arewacin Birnin Bagadaza Na Kasar Iraki Ya Lashe Ran Mutum Guda
Jan 31, 2018 12:03Tashin bom a yankin arewacin birnin Bagadaza fadar mulkin kasar Iraki ya lashe ran mutum guda tare da jikkatan wasu biyu na daban.
-
Turkiyya Ta Kai Hari Kan Sansanonin Kurdawan Iraki
Jan 23, 2018 11:18Rundinar sojin Turkiyya ta kai hare-haren sama a kan wasu sansanonin mayakan Kurdawa na PKK a arewacin Iraki.
-
Wata Kotun Iraki Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan 'Yar Jamus
Jan 21, 2018 10:51Wata kotu a birnin Bagadaza na Iraki ta yankewa wata 'yar asalin kasar Jamus hukuncin kisa, saboda alaka da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.
-
Kimanin 'Yan Gudun Hijra Dubu 31 Ne Suka Koma Iraki Daga Kasashen Turkiya Da Siriya
Jan 18, 2018 11:45Ma'aikatar 'yan gudun hijra ta kasar Iraki ta sanar da komawar 'yan kasar ta kimanin dubu 31 zuwa 'yan kunansu da aka tsarkake daga kasashen Turkiya da Siriya
-
Pira ministan Iraki: Za A Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa A Lokacin Da Aka Tsayar
Jan 16, 2018 18:46Haydar Abadi ya ce a ranar 12 ga watan Mayu na wannan shekarar ta 2018 ne za a gudanar da zaben 'yan majalisar dokokin kasar.
-
Majalisar Dinkinn Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Tagwayen Hare-Haren Ta'addancin Da Aka Kai A Kasar Iraqi
Jan 16, 2018 06:38Babban sakataren Majalisar dinkin duniya ya yi Allah wadai da hare-haren ta'addanci guda biyu da aka kai birnin Bagdaza a jiya Litinin.