-
Ko Kun san na (126) 02 ga watan Morddo Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 20, 2016 10:17Yau Asabar 02-Mordod-1395H.SH=18-Shawwal-1437H.K.= 23-Yuli-2016M.
-
Zarif: Amurka Ce A Baya Baya Wajen Aiwatar Da Alkawulan Yerjejeniyar Nuklia
Jul 18, 2016 13:28Amurka ce a baya wajen aiwatar da yerjejeniyar nuklia ta kulla da Iran a bara
-
Ko Kun san n (125) 01 ga watan Morddo Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 17, 2016 23:29Yau Jumma'a 01-Mordod-1395H.SH=17-Shawwal-1437H.K.= 22-Yuli-2016M.
-
Ko Kun san n (124) 31 ga watan Teer Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 17, 2016 23:22Yau Alhamis 31-Teer-1395H.SH=16-Shawwal-1437H.K.= 21-Yuli-2016M.
-
Ko Kun san n (123) 30 ga watan Teer Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 17, 2016 23:19Yau Laraba 30-Teer-1395H.SH=15-Shawwal-1437H.K.= 20-Yuli-2016M.
-
Ko Kun san na (122) 29 ga watan Teer Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 17, 2016 23:07Yau Talata 29-Teer-1395H.SH=14-Shawwal-1437H.K.= 19-Yuli-2016M.
-
Ko Kun san n (121) 28 ga watan Teer Shekara ta 1395 Hijira Shamsia
Jul 17, 2016 23:00Yau Litnin 28-Teer-1395H.SH=13-Shawwal-1437H.K.= 18-Yuli-2016M.
-
Ziyarar Shugaba Rauhani A Yankin Kurdawa Na Kermanshah Da Ke Yammacin Iran
Jul 17, 2016 06:52A yau ne shugaba Rauhani na kasar Iran ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a yankin Kermanshah na kabilar Kurdawa da ke yammacin kasar.
-
Manyan Kasashen Masu Goyon Bayan Ta'addanci A Duniya Sune Amurka, Gidan Sarautar Saudiyya Da H.K.Isra'ila
Jul 15, 2016 11:57Limamin da ya jagoranci sallar juma'a a birnin Tehran fadar mulkin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana kasar Amurka da mahukuntan Saudiyya gami da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin manyan masu goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya.
-
Iran Ta Bukaci Amurka Ta Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya
Jul 15, 2016 05:05Ministan harkokin wajen Iran, Mohammad Javad Zarif, ya yi kira ga Amurka da ta mutunta yarjejeniyar nukiliyar a aka cimma da kasar sa shekara guda bayan cimma yarjejeniyar da mayan kasashen duniya.